hafsatummm's Reading List
18 stories
SANADIN CACA by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 22,994
  • WpVote
    Votes 571
  • WpPart
    Parts 32
..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantana yayi abu irin na mutanen. Taya zan fara rayuwa da wannan mutumin tukunna,taya zan fuskanceshi a matsayinsa na mijina,bayannni kallon da yakeyi min bamma kai matsayin dabbarsa ba a wajensa???? To wa zan kaiwa kukana ma,duk dai SANADIN CACA ne,koda baba zai ban haƙuri yarigada ya ruguzamin rayuwata a sanadiyyar cacar sa......
MAJNOON! by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 38,479
  • WpVote
    Votes 1,903
  • WpPart
    Parts 30
The love and affection she has for HIM makes her see him differently. When their is love disability is not a Problem.
KYAWUNA JARABTA TA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 88,304
  • WpVote
    Votes 2,073
  • WpPart
    Parts 31
STORY OF A GIRL THAT STRUGGLE WITH HER BEUTY, she believed that her beauty is her curse.
DAN ISKAN NAMIJI by feedynbash
feedynbash
  • WpView
    Reads 52,304
  • WpVote
    Votes 1,669
  • WpPart
    Parts 32
Labarine me taba zuciya yadda maza suke zaluntar matansu da yadda iyaye ke lalata rayuwar yaransu sboda abun duniya akwai darusa masu yawa a ciki
BAN AIKATA BA by Basira_Nadabo
Basira_Nadabo
  • WpView
    Reads 14,239
  • WpVote
    Votes 711
  • WpPart
    Parts 9
Labari ne akan abinda majority ďinmu muke aikata wa wanda kuma wallahi muna kai kanmu ga halaka ne ku kasance tare dani don jin wani irin abu ne wanna. Karku manta vote da comment yana karawa labari armashi Vote Vote Vote And Vote Karku manta da comment dearest friends 13/09/2017
Change of hearts (EDITING) by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,245,281
  • WpVote
    Votes 114,158
  • WpPart
    Parts 51
Ruqayyah Ameen has always been her family's pride, cherished for her beauty, kindness, and unwavering dedication to tradition and religion. Strong yet sensitive, outspoken yet deeply connected to her roots, she has always followed the path her family laid out for her. But when she meets Al-Amin, her world is turned upside down. As Ruqayyah experiences the joys and struggles of first love, she must confront new emotions, challenges, and choices that will shape her future. Join Ruqayyah on a heartfelt journey of love, faith, and self-discovery as she navigates the delicate balance between family, tradition, and her own heart.
TAMBARIN SHAHARAH...!! by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 1,484
  • WpVote
    Votes 172
  • WpPart
    Parts 3
It's always about Destiny and truelove story... "Karka yarda a haɗa kai a zalunci Al'umma, Imran karka sake Azzalumai su baka kofar cutar bayin Allah, Duniyar nan kankanuwa ce, ba kowa yake fahimtar fashin bakin shi ba!" "Sun zalince Ni! Sun rabani da kome na! Abbas Ali Imran Zaki na zalince ka! Yau gani babu tsuntsu babu tarko!" ----- "Duk inda kuka sami Abbas Zaki karku bar shi a raye! Ku daddatse naman shi ku kawo mana kokon kanshi nan mu gani! Had'akar mutum huɗu? Tafiyar mutane hudu ne? Bahaushe Bayarabe Inyamuri Bafulatani..... Suka kirkiro Mafi'a City...
ALIYU ASADULLAH!!! by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 2,325
  • WpVote
    Votes 82
  • WpPart
    Parts 6
The best way to find yourself is to lose yourself in the service of others.
JASEENA  by _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    Reads 15,751
  • WpVote
    Votes 1,493
  • WpPart
    Parts 20
Its a war for pride! A story of royalty and love! Jaseena a valiant girl whos love for adventure unfolds the truth behind her identity, a truth which changes her life from herb trader to a great warrior and queen
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 152,558
  • WpVote
    Votes 24,196
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........