hafsatummm's Reading List
18 cerita
SANADIN CACA oleh SAKHNA03
SANADIN CACA
SAKHNA03
  • Membaca 21,730
  • Suara 563
  • Bagian 32
..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantana yayi abu irin na mutanen. Taya zan fara rayuwa da wannan mutumin tukunna,taya zan fuskanceshi a matsayinsa na mijina,bayannni kallon da yakeyi min bamma kai matsayin dabbarsa ba a wajensa???? To wa zan kaiwa kukana ma,duk dai SANADIN CACA ne,koda baba zai ban haƙuri yarigada ya ruguzamin rayuwata a sanadiyyar cacar sa......
MAJNOON! oleh fatymasardauna
MAJNOON!
fatymasardauna
  • Membaca 35,466
  • Suara 1,881
  • Bagian 30
The love and affection she has for HIM makes her see him differently. When their is love disability is not a Problem.
KYAWUNA JARABTA TA  oleh MSHAKURworld
KYAWUNA JARABTA TA
MSHAKURworld
  • Membaca 79,768
  • Suara 2,033
  • Bagian 31
STORY OF A GIRL THAT STRUGGLE WITH HER BEUTY, she believed that her beauty is her curse.
DAN ISKAN NAMIJI oleh feedynbash
DAN ISKAN NAMIJI
feedynbash
  • Membaca 50,480
  • Suara 1,636
  • Bagian 32
Labarine me taba zuciya yadda maza suke zaluntar matansu da yadda iyaye ke lalata rayuwar yaransu sboda abun duniya akwai darusa masu yawa a ciki
BAN AIKATA BA oleh Basira_Nadabo
BAN AIKATA BA
Basira_Nadabo
  • Membaca 14,198
  • Suara 711
  • Bagian 9
Labari ne akan abinda majority ďinmu muke aikata wa wanda kuma wallahi muna kai kanmu ga halaka ne ku kasance tare dani don jin wani irin abu ne wanna. Karku manta vote da comment yana karawa labari armashi Vote Vote Vote And Vote Karku manta da comment dearest friends 13/09/2017
Change of hearts (EDITING) oleh rukayya_abdullah
Change of hearts (EDITING)
rukayya_abdullah
  • Membaca 1,207,029
  • Suara 112,904
  • Bagian 51
Ruqayyah Ameen has always been her family's pride, cherished for her beauty, kindness, and unwavering dedication to tradition and religion. Strong yet sensitive, outspoken yet deeply connected to her roots, she has always followed the path her family laid out for her. But when she meets Al-Amin, her world is turned upside down. As Ruqayyah experiences the joys and struggles of first love, she must confront new emotions, challenges, and choices that will shape her future. Join Ruqayyah on a heartfelt journey of love, faith, and self-discovery as she navigates the delicate balance between family, tradition, and her own heart.
TAMBARIN SHAHARAH...!! oleh AfricanQueen300
TAMBARIN SHAHARAH...!!
AfricanQueen300
  • Membaca 1,394
  • Suara 172
  • Bagian 3
It's always about Destiny and truelove story... "Karka yarda a haɗa kai a zalunci Al'umma, Imran karka sake Azzalumai su baka kofar cutar bayin Allah, Duniyar nan kankanuwa ce, ba kowa yake fahimtar fashin bakin shi ba!" "Sun zalince Ni! Sun rabani da kome na! Abbas Ali Imran Zaki na zalince ka! Yau gani babu tsuntsu babu tarko!" ----- "Duk inda kuka sami Abbas Zaki karku bar shi a raye! Ku daddatse naman shi ku kawo mana kokon kanshi nan mu gani! Had'akar mutum huɗu? Tafiyar mutane hudu ne? Bahaushe Bayarabe Inyamuri Bafulatani..... Suka kirkiro Mafi'a City...
ALIYU ASADULLAH!!! oleh AfricanQueen300
ALIYU ASADULLAH!!!
AfricanQueen300
  • Membaca 2,140
  • Suara 82
  • Bagian 6
The best way to find yourself is to lose yourself in the service of others.
JASEENA  oleh _jeeddahjao_
JASEENA
_jeeddahjao_
  • Membaca 15,562
  • Suara 1,492
  • Bagian 20
Its a war for pride! A story of royalty and love! Jaseena a valiant girl whos love for adventure unfolds the truth behind her identity, a truth which changes her life from herb trader to a great warrior and queen
KALMA DAYA TAK oleh AyusherMuhd
KALMA DAYA TAK
AyusherMuhd
  • Membaca 149,506
  • Suara 24,137
  • Bagian 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........