yahyasameerah's Reading List
163 stories
KURUCIYAR MINAL by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 327,793
  • WpVote
    Votes 22,536
  • WpPart
    Parts 101
This isa kinda story of a girl called MINAL where by she is a troublesome teenager but as the story goes,destiny joins her with one of Nigeria's military captain,the arrogant, softhearted CPT/MJ YAZEED ABDULMAJEED UMAR how will this saga end? What will happen when enemies are always chasing after their happiness to the extent of separating them? Is their love enough to bring them back together? DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA. Follow me on kuruciyar minal to find out. RANKS YAZO NA #1 A AGRICULTURE NA #4 A HATRED ### UNEDITED ###
HUSNA  by ummeetarh05
ummeetarh05
  • WpView
    Reads 116,553
  • WpVote
    Votes 11,683
  • WpPart
    Parts 69
Husna Abdulhamid Wakili has always kept her heart under lock and key. Quiet, guarded, and content in her solitude, she never imagined a man could make her question the walls she's built until she meets Abdulhameed Aliyu Danbatta, a confident, charming pilot whose persistence is as disarming as his smile. Their worlds couldn't be more different hers, quiet and guarded; his, thrilling and unpredictable. But fate has a way of crossing paths that were never meant to meet. Can Husna risk opening her heart, or will fear keep her in the safety of loneliness?
Replacement Bride by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 234,783
  • WpVote
    Votes 19,231
  • WpPart
    Parts 38
Amani wasn't ready for marriage, nor was she willing to marry her cousin. She was just 17 and had recently rounded up her secondary school. Her intention was to further her education before thinking about marriage but then something happened, something very big... *** Hamid was set to marry Rahmat Ali, his colleague and long-term girlfriend. She was the girl he had ever dreamed about and the girl he would forever risk his life for. But just a day to their wedding, she was caught up in a big mess that forced his parents to replace her with his cousin, Amani. •••••••••••••••••••• Whatever your relationship status is, read this story at your leisure time. It is not your usual love story of a boy and girl, it is a lesson to behold. •••••••••••••••••••• Dedicated to all my fans, I love you all💝
Ni da Yaa Musty 2016 (Complete ✔) by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 5,090
  • WpVote
    Votes 101
  • WpPart
    Parts 1
Labari akan Wata yarinya da Yayan ta Musty wanda yarinyar tsintar ta sukai but at the end ashe she is his cousin 'yar yayan Momy nasa ce
💪🏻💪🏻GAWURTACCEN SOJA 👨‍✈️👨‍✈️ (COLONEL UBAIDULLAH RETURN) by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 3,788
  • WpVote
    Votes 165
  • WpPart
    Parts 10
ZANEN KADDARARSA TA FARA NE TUN YANA YARO HAR IZUWA GIRMANSA, AN KASHE ƘANWARSA YA ƊAUKI FANSA!!! TA MUTU SABIDA MUYAGUN DA SUKA YI MATA FYAƊE!! YA HUKUNTASU A MATSAYINSA NA JARUMIN SOJA!! MAHAIFIN YARON DA YA HUKUNTA YA DAWO YA KASHE MASA MATARSA!!! WAI SHIN YA ZATA KAYA NE!!?? KARKU BARI A BAKU LABARI DAN YACE ƊAUKAR FANSA A JININSA YAKE BA A BAKINSA YAKE BA, ZA KU SAMU BOOK DIN GAWURTACCEN SOJA AKAN FARASHIN ƊARI UKU #300 VIP #500 SAI NA JIKU MASOYANA, DAN AKWAI CAKWAKIYA KARKU BARI A BAKU LABARI.
Dr. Salman (ON HOLD) by Umm_meenarll
Umm_meenarll
  • WpView
    Reads 27,004
  • WpVote
    Votes 1,554
  • WpPart
    Parts 20
Dr. Salman labari ne mai kunshe da yaudara, kiyayya, sonkai, tausayi dakuma sakaci da zafin kishi, labari ne irin Wanda baku ta ba jin irin sa ba, dan aka ku biyo ni da sanin ya zata Kaya cikin wannan kiyattacen littafi.
KASAR WAJE by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 86,177
  • WpVote
    Votes 3,450
  • WpPart
    Parts 60
Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
YARDA DA KAI (Compltd✔) by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 82,082
  • WpVote
    Votes 2,365
  • WpPart
    Parts 13
ldan YARDAR KA tayi yawa akan mutane, to kamar ka basu lasisin kwaye maka baya ne. Awanan duniyar tamu da son kai yayi yawa, cin amana ta zama ruwan dare, ka yarda da mutum yaci amanar ka, ɗan uwa ya tsani ɗan uwan sa saboda wata ɗaukaka ta duniya. Wanan shi ne ga janyo ƙin yarda da kowa arayuwar AHMAD NASIR, zuciyar sa ta bushe da ƙiyayyar mutane, ayayin da gefe guda yake tsoron mu'amala ta haɗasu da ko wani mutum ciki kuwa harda ƴan uwan sa. LABARIN YADDA DA KAI yana magana akan yanda zamani yayi hautsinewar mugunyar ɓarna, sakaci da al'amura suka ƙarama mai rauni raunika acikin zuciya.
BA UWATA BACE by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 68,417
  • WpVote
    Votes 5,250
  • WpPart
    Parts 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
BAKAR FURA by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 8,999
  • WpVote
    Votes 555
  • WpPart
    Parts 17
✍🏻✍🏻BAKAR FURA lbr ne da yafaru da gaske, wanda yake dauke da Soyayya me kayatarwa, ga tarin Nishadi, ban al'ajabi tare da ban tausayi, gameda fadakarwa, wadan da abun ya faru dasu muna nan muna cigaba da rayuwa tare dasu cikin wannan duniyar tamu,Allah yabani ikon isar da sakon yadda ya dace.