raheemzy's Reading List
74 stories
🅰 🅳🅰🆈 🅸🅽 🆃🅷🅴 🅻🅸🅵🅴 🅾🅵 🆈🅾🆄👑♥️  by RnoomaQueen
RnoomaQueen
  • WpView
    Reads 4,712
  • WpVote
    Votes 2,203
  • WpPart
    Parts 31
🅘🅣'🅢 🅐🅑🅞🅤🅣 🅐 🅖🅘🅡🅛 🅦🅗🅞 🅕🅐🅒🅔🅢 🅐🅛🅞🅣 🅞🅕 🅟🅐🅘🅝🅕🅤🅛 🅔🅧🅟🅔🅡🅘🅔🅝🅒🅔🅢 🅘🅝 🅗🅔🅡 🅛🅘🅕🅔 🅢🅞🅜🅔🅣🅗🅘🅝🅖 🅤🅝🅤🅢🅤🅐🅛 🅗🅐🅟🅟🅔🅝🅔🅓 🅑🅤🅣 🅢🅗🅔 🅓🅞🅔🅢🅝'🅣 🅚🅝🅞🅦 🅨🅔🅣 🅦🅘🅛🅛 🅗🅔 🅑🅔 🅣🅗🅔 🅜🅐🅝 🅞🅕 🅗🅔🅡 🅓🅡🅔🅐🅜🅢 🅞🅡 🅗🅔 🅦🅘🅛🅛 🅑🅔 🅛🅘🅚🅔 🅣🅗🅔 🅡🅔🅢🅣 ❤️
Elhaam! by blithe_diva
blithe_diva
  • WpView
    Reads 9,331
  • WpVote
    Votes 1,118
  • WpPart
    Parts 42
The scars in the lives of the trio was nothing in comparison with anything possible. At such a young age, they've had to face the troubles life threw at them, each step of the tougher than the former. Building trust along the way, who betrays and who doesn't remains unveiled. At the very end, they knew it was and will always be the three of them to prevail. $$$ I've never been good at descriptions so don't blame me. 😧
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,179
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,533
  • WpVote
    Votes 11,022
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
MEERAL💗 (completed) Editing  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 74,147
  • WpVote
    Votes 4,044
  • WpPart
    Parts 35
She's meeral living together with her mom, and a younger sister, she's working hard to take care of her family due to her being the wall of the fam... miral oath not to let her little bear's(young sis) future to be jeopardy.. He's zayn zaid a powerful billionaire the CEO of zaid's corporation. Every woman's dream man. Rich, intelligent, handsome but he's arrogant he has no regards to human feeling's, he don't believe in love What happen when zayn meet meeral Read to find out
Authentic duas from hadiths part 2  by mubashiramushtaq
mubashiramushtaq
  • WpView
    Reads 4,667
  • WpVote
    Votes 18
  • WpPart
    Parts 197
May Allah help me in the endeavor
Hannan by Hannatullah
Hannatullah
  • WpView
    Reads 299,725
  • WpVote
    Votes 27,312
  • WpPart
    Parts 49
Hannan Rajab is a teenage Nigerian Muslim girl, who is broken hearted. She was betrayed by her only love Jafar Hafiz. Who broke her heart on their high school graduation ceremony. Hannan vowed never to have anything with any guy again. As she tries to run away from her past, she had an encounter with an handsome rich guy called Abdulrahim Omar. Th CEO of Omar incorp. He's a business freak and after Allah, his company comes second. After he lost his wife to be, Hafifa. He barely have time for girls. This is a beautiful unexpected love journey of a young Muslimah called Hannan as she explores through life and as such, her faith was tested in different ways. Will she overcome this distraction and go on with her plans ? Find out how fate led them into romantic and right paths of their lives
ALK'AWARIN JINI (BLOOD PLEDGED) COMPLETED.✔ by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 40,376
  • WpVote
    Votes 2,772
  • WpPart
    Parts 62
#Love & Destiny.
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 280,657
  • WpVote
    Votes 21,577
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,833
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018