meenaslimzy
- Reads 2,157
- Votes 97
- Parts 13
hawaye ne ke gangaro mata a idanuwanta kamar an bude famfo....runtse ido tayi ta bude ta sake kallonsa daga nesa, tabbas wancen shine wanda yayimun fyade ya rabani da budurcina sanadiyyar haka na rasa uwar data haifeni....saidai inaji a jikina tabbas inada dangantaka dashi ta jini....alkawarin dana dauka na kasheshi kuwa babu fashi saina kasheshi koda zan karasa rayuwata a kiri kiri(prison)..... labari mai cike da tsantsar tausayi da mugunta hade da kutungwila