Teemah37's Reading List
47 stories
DOCTOR EESHA👩‍⚕️ by JafarHajara5
DOCTOR EESHA👩‍⚕️
JafarHajara5
  • Reads 30,262
  • Votes 824
  • Parts 56
labari ne data kafu aka kadara🙇🙇 Kubiyoni ku ji yanda LabariDr. Essha Ahmad zata Kaya da Young Tycoon Namji Mai ji dankashi Aliyu Umar Tycooon 💃💃💃💃💃 Ko ya ya zai kasance 🤔🤔🤔 Sai mu Haduuu
Mai Tafiya by donutfairy
Mai Tafiya
donutfairy
  • Reads 192,588
  • Votes 19,943
  • Parts 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
ZAINUL ABIDEEN by meenaslimzy
ZAINUL ABIDEEN
meenaslimzy
  • Reads 12,331
  • Votes 528
  • Parts 13
Banida wani burin daya wuce Inga gawar zainul abideen akwance babban kudirina a duniya shine in bude idona Inga zainul abideen akwance baya numfashi inhar be mutuba kuwa bazan taba daina bibiyarsaba har saina tabbatar da na maidashi ga Rai babu amfani....
RABI'ARUL ADDAWIYYA. by Mrsjmoon
RABI'ARUL ADDAWIYYA.
Mrsjmoon
  • Reads 27,577
  • Votes 1,792
  • Parts 28
Zumunci ne mai ban al'ajabi tsakanin jinsin mutum da Aljan wanda ya rabe tsakanin musulmai da kafiransu.
SAUYIN RAYUWA ✅ by divaadoveysdiaries03
SAUYIN RAYUWA ✅
divaadoveysdiaries03
  • Reads 4,283
  • Votes 347
  • Parts 67
labari akan yadda rayuwa ta kan sauya wa Dan Adam.yadda abubuwa sukan juya su rikice su firgice har mutum yaga kamar shi kadai aka tsana,ko kuwa ya mance da rahamar Allah a gare shi,da jarabawar da Allah yayi Alkawarin jarabtar bayin Sa masu imani.se su ruga cewa an sa musu hannu ,bayan jarabawa ce daga Allah (SWA). se Kuma SAUYIN da kanzo da mance haushi,farin ciki,Murna da Jin dadin rayuwa .Allah ya datar damu .Amin
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
FURUCI NA NE
HauwaAUsmanjiddarh
  • Reads 49,982
  • Votes 3,733
  • Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
BA NI BANE by Nabeelertlady
BA NI BANE
Nabeelertlady
  • Reads 46,724
  • Votes 3,766
  • Parts 40
Labarin wasu mutane mai cike da ban tausayi, hak'uri da juriya kuma suka zamo jari agaresu.
DUNIYAR FATALE by ayshart647
DUNIYAR FATALE
ayshart647
  • Reads 1,157
  • Votes 172
  • Parts 21
Labari ne mai sarkakiya gamida rud'ani na wasu masarautu da wata basadaukiya kuma mayakiya.
Koma kan mashekiyya (Back to sender) 2018 (Complete ✔) by MSIndabawa
Koma kan mashekiyya (Back to sender) 2018 (Complete ✔)
MSIndabawa
  • Reads 27,956
  • Votes 1,458
  • Parts 33
Labari akan wata uwar miji wacce ta takurawa matar dan ta tin kan suyi aure. Komai ta tashi ta turo mata but sai ya kare akan ta. Shin uwar mijin na gane gaskiya ko kuwa? Mushiga ciki dan jin me ke akwai.
MUGUN ZALUNCI by uwanibachaka
MUGUN ZALUNCI
uwanibachaka
  • Reads 13,043
  • Votes 646
  • Parts 36
MUGUN ZALUNCI Labarin Ruk'ayyatu, tana tsaka da rayuwa da mijinta Lami'do mutuwa ta raba tsakanin su, bayan wani lokaci Ruk'ayyatu ta auri Abubakar, Abubakar yanada mata Mimi, Mimi mace mai tsananin kishi, zata iya aikata komai akan kishi, ya rayuwar Ruk'ayyatu zata kasance a gidan Abubakar