Umman sulsad
88 stories
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 279,877
  • WpVote
    Votes 21,576
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,133
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
Matar Mohammed by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 151,764
  • WpVote
    Votes 7,370
  • WpPart
    Parts 61
Started 10 July 2019 Finished 10 June 2020 NOT EDITED A story about how a thirty eight year old falls in love with a seventeen year old girl. Mohammed Umar Zama a very successful business man and the owner of many companies, restaurants, casinos around the world with a wealth even he could not count. He is a drug lord he sells weapons and drugs as a part time business to countries all over the globe which brings us to our lady Amina Abubakar Abdullahi a sixteen year old teenager with five over protective big brothers and she's not yet done with her high school. The last born of an honest Nigerian politician. The former Governor of Sokoto State a two times Senator and the current president of Nigeria This book has a huge age gap between Moha and Amina. If you have a problem with books with age gap then you have been warned. Happy reading. This is my third story and I hope you give it a chance YAR MODIBBO CE
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 949,477
  • WpVote
    Votes 81,867
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
CONEL AHMARD DEEDART by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 76,115
  • WpVote
    Votes 4,115
  • WpPart
    Parts 30
a story of love, betrayal and destiny of life
BANI NAYI KAINA BA by sawwama14
sawwama14
  • WpView
    Reads 155,038
  • WpVote
    Votes 7,954
  • WpPart
    Parts 51
Ta kasance kyakyawa amma kyan ta bai sai mata soyayyan mijinta ba hasalima kyanta shine jigon kiyayyar da yake mata
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,020
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
NI MALLAKAR FU'AD CE  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 14,661
  • WpVote
    Votes 610
  • WpPart
    Parts 16
SHORT STORY
GIMBIYA SA'ADIYYA (Aljana Ko Fatalwa?) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 160,445
  • WpVote
    Votes 19,531
  • WpPart
    Parts 55
Haka rayuwarta ta kasance tsawon lokaci a cikin kwalbar sihiri. sai dai kuma a lokaci guda BOKA FARTSI ya yi watsi da alkawarinsa da KURSIYYA, ya fiddo ta tare da umurtar ta kan cewa ta ci gaba da bibiyar rayuwar KURSIYYA domin ta kwato wa kanta da kuma shi kanshi fansa. Ko wace ce wannan Kursiyyar? Wace ce wannan daga cikin kwalba? Wace irin fansa ce za ta kwatar wa kanta da boka FARTSI? Ku biyo ni a cikin labarin GIMBIYA SA'ADIYYA don jin bayanai game da abubuwa da dama.
AUREN NUNA ISAA  by halimatu_S
halimatu_S
  • WpView
    Reads 1,843
  • WpVote
    Votes 89
  • WpPart
    Parts 10
Salamu alaikum, wannan littafi mai suna AUREN NUNA ISAA labari ne dana kirkira don nishadin mai karatu, ban yarda wani ko wata ya kwafa ko ya Chanza mun wani abu ba tare da izini na ba. Ina fatan zaku karbeni hannu biyu Sannan ku gyara mani inda nayi ba daidai ba. Allah ya bamu sa'a. Ameen