berhtoolbookar's Reading List
11 stories
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 74,013
  • WpVote
    Votes 2,341
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,584
  • WpVote
    Votes 71,704
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
NAYI DACE. by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 37,388
  • WpVote
    Votes 1,868
  • WpPart
    Parts 55
love story
Hameeda( Into the web ) by Novelettes
Novelettes
  • WpView
    Reads 11,511
  • WpVote
    Votes 625
  • WpPart
    Parts 13
Hamida was an ordinary girl trying to fit in, into the world entirely. after the death of her father, she and her mother moved in to stay with her Uncle who showed interest in Hamida and did the worst thing ever by coming closer sharing the one thing that's unfavorable. he changed her life for good and the path she didn't intent to choose doing something far worse than adultery, in the process, she met Hussein who is about to change her life for good, what happens when he finds out she doesn't only deal with human but something far more deadly than human itself, would he help her on this journey she's being unto, how would he accepts the fact that he has feelings for her but at the same time knows the truth about her undeadly past! how would she go about on his awful, vile journey would she follow her heart and be with the one she loves, or would she follow her head and shut down everything!....
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 59,669
  • WpVote
    Votes 2,578
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
Farin cikina by Hadwaz
Hadwaz
  • WpView
    Reads 8,867
  • WpVote
    Votes 324
  • WpPart
    Parts 1
It's a story of a teen love,secondary school students fall for each other.
YASNAH  by zainarp16
zainarp16
  • WpView
    Reads 9,495
  • WpVote
    Votes 602
  • WpPart
    Parts 17
A teenager who was married to sm1, unconscious without her knowing n wen she gains her memory everything got ruined
WANI HANI GA ALLAH BAIWA CE📿📿📿📿 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 8,068
  • WpVote
    Votes 357
  • WpPart
    Parts 7
Labari ne akan wata matashiya, mai ban tausayi, amma Allah ne gatanta bakowa ba, ku biyo ni dan sanin yanda labarinta zai kaya tar damu💎💎💎💎💎
Tsarin Allah by AishaAbuTurab
AishaAbuTurab
  • WpView
    Reads 5,086
  • WpVote
    Votes 246
  • WpPart
    Parts 10
Ya Hindu za tayi lokacin da Allah Ya jarrabeta? Tayi was kanta addu'ar da take dana sani...?Ya za tayi da uwar miji da ta takura mata akan abin da babu me bata sai Allah?
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED) by deeejahhh21
deeejahhh21
  • WpView
    Reads 105,321
  • WpVote
    Votes 8,002
  • WpPart
    Parts 55
The story of love❤️and how it never dies no matter how the situation is💞kubiyoni