fatiadnan's Reading List
48 stories
ITA CE ZUCIYATA by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 8,513
  • WpVote
    Votes 199
  • WpPart
    Parts 11
labari ne akan wani matashin saurayi ɗan mai kudi, shima kuma yana da kuɗi gashi ya tsani talaka a rayuwarsa,baya kaunar talaka ko kaɗan a zuciyarsa, sai kwatsam ya faɗa soyayyar yar gidan talakawa ba tare da yasan ko ita wacece ba, so ɗaya tak ya taba ganinta a rayuwarsa daga nan kuma shikenan. gashi bai san a ina zai ganta ba, kar dai na cika ku da surutu ku bibiyi labarin dan jin yadda zata kaya a cikin wannan littafi mai suna ITA CE ZUCIYATA, daga ji kunsan akwai zazzafar soyayya, MASOYANA NA HAKIƘA KU HANZARTA NUNA MIN KAUNA TA HANYAR SIYAN WNN BUK DIN NAWA AKAN FARASHI MAI SAUKI #200 NGD
KOMAI DAGA  ALLAH NE!!!( ARZIKI & ILIMI) by Allauma
Allauma
  • WpView
    Reads 2,334
  • WpVote
    Votes 114
  • WpPart
    Parts 15
Rayuwa komai daga Allah ne. Mutum baya cika cikkanken mumini har sai ya yadda da kaddara Mai kyau ko akasinta. Komai ya same ka daga ALLAH NE! Babu Mai baka sai Allah. Sannan babu Mai maka illa sai da sanin Allah. Rayuwa cike take da jarabawa kala kala. Hakuri, rikon gaskiya da amana da tsoron Allah na Kai wa nasara. Yan uwa musani babu Mai mana sai ALLAH. Malami ko Boka bazai amfane ka da komai ba. Mu mika wa Allah lamarinmu Mai komai Mai kowa. Allah shi ya halicci duniya da lahira da abunda suke cikinsu. Mu kiyayi sallolonmu Biyar akan lokaci. Mu lazimci istigfari da salatin annabi. Azumin litinin da Alhamiz Sallar dare Sadaka Karatun Alkur'ani Sun ishe mu. Xamani ya lalace Allah kadai zai iya mana ba malami ko boka ba. Littafin nan zaizo da wata salo na daban. Rayuwa da jarabawar da take ciki. Yadda hakuri da rikon Allah da manzonsa da rikon gaskiya da amana kai kaiwa ga nasara. Illar kazamtacciyar soyayya . Tsaftatacciyar soyyaya da nasaran ta. Ku bini da sannu cikin wannan kirkirarriyar labarin nawa mai cike da abubuwan tausayi da daukan darasin .
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,528
  • WpVote
    Votes 15,282
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
Gidan nagogo😍😍😍 by fateeyzahmbs
fateeyzahmbs
  • WpView
    Reads 2,416
  • WpVote
    Votes 132
  • WpPart
    Parts 22
GIDAN NAGOGGO littafine daya kunshi rikicin cikin gida da irin matsalolin da auren zumunci ke haifarwa. Sannan GIDAN NAGOGGO yayai tsokaci irin yanda matan farko ke azabtar da kishiyoyinsu da 'ya'yansu
DUNIYA MAKARANTA CE. by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 27,329
  • WpVote
    Votes 2,417
  • WpPart
    Parts 52
#10 Hausanovel, 15 June 2020. #47 Nigeria june 2021. Duniya Labari, Duniya Makaranta, Duniya Kasuwa, Duniya wasan gidan yara idan suka tara kasa suka gina gida mai kyau sai su sa kafa su rusa. Ta rasa me ɗaya zata yi taji sassauci a halin da take ciki, a ɓangare guda kuma ta rasa da wane ɗaya zata ji cikin abubuwa barkatai da sukai mata katutu a cikin wannan duhun dare, shin za taji da halin baro innarta da tayi cikin mawuyacin halin da bata da gata sai Allah? Ko da mutuwar Baba zata ji? Ko za taji da dabi'ar ƴan gidan su ne? Ko ko za taji da hanyar gidan su Naty data ɗinke mata ne? ta jefa ta tsundum cikin wata duniya sabuwa da bata san kowa da komai game da ita ba? Shin ita Bintu wai dama haka rayuwar take da tarin ɗaci da maƙaƙi a wuya? Haka duniyar take da kwazazzabe da tarin ramuka a cikinta? Nan ta ƙara sautin kukanta tana darzar majina. *** Garin yayi tsit baka jin komai sai kukayen tsuntsyen da suke ma Bintu rakiyar da bama tasan da shawagin su ba. Iskar dake ta kaɗa yaloluwar doguwar rigar dake jikinta yana wasa da jelar shukun kanta ma bata san da zaman shi ba, domin duk wasa sensory receptors da neurotransmitters dama duk wasu jijiyoyi dake aikin kai ma ƙwaƙwalwarta rahotanni. Sun tsaya cak sun tafi hutun taƙaitaccen lokaci. *** Tayi tafiya mai tsawo! ita kanta bata san adadin tsowon data ɗauka tana tafiya cikin babin ƙaddarar rayuwarta ba, take kuma aka maido nepa a cikin ƙwaƙwalwarta, tsayawa tayi cak ta dubi gabas da yanma, kudu da arewa amman ba hanyar da tai mata tayin sani.
ZAFAFA 2 by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 2,497
  • WpVote
    Votes 27
  • WpPart
    Parts 17
💖 *AUREN HUCE ZUCIYA💖* & 🍁 *HAFEEZ*🍁 ( *Sabon salo*) _*INAKUKE MASOYAN INDO KAUYE MARUBUCIYAR MATA KO BAIWA..CIWON SO...YAZEED,MENENE MATSAYINA, DA DAI SAURAREN LITTAFAN TA WADDA SUKAYI MATUK'AR K'AYATAR DAKU KUMA KUKAJI DADIN SU, TO ALBISHIRINKU GATANAN TA SAKE YUNKORO MUKU DA WASU ZAFAFA 2 HMMMM DOLE SU AMSA SUNAN SU ZAFAFA BIYU DOMIN SALON SU DABAM YAKE DADIN SU DABAM YAKE TSARIN LABARIN DABAM YAKE KAI!! KARKU CE NA CIKA KU DA SURUTU SAI ANGWADA AKASAN NA KWARAI ZAKU SAMU WANNAN LABARIN AKAN RECHARGE CARD NA MTN N200..IN KUMA D'AYA KAKESO ZAKA TURO RECHARGE CARD NA MTN 100 ZAKASHA KARATUNKA HANKALIN KA KWANCE KARKU BARI AYI BABU KU, DA ABAKI LABARI GWARA KIBADA LABARI HAJIYATA😄ZAKU FARA SAMUN POST 1 JULY, INSHA ALLAH..DOMIN KARIN BAYANI ZAKU IYA TUNTUBAR WANNAN NUMBOBIN DON GIRMAN ALLAH INKINSAN CIN MUTUNCHI ZAI KAWOKI GUNA KISHA ZAMANKI GAMASU RA'AYIN KAWAI NACE😀👌*_ *KIRA KO MESSAGE* 08142703048 *MAGANA A WHATSAPP* 09038667286 *AUREN HUCE ZUCIYA...HAFEEZ SABON SALO ZAFAFA 2✌🏻ARADUN ALLAH KARKU BARI AYI BABU KU😂*
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 105,052
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr
INA GATA NA? by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 8,390
  • WpVote
    Votes 507
  • WpPart
    Parts 12
Jiddah yarinya ce 'yar kimanin shekaru 16 wadda take wahalar rayuwa ta kula da kanta da mari'kiyarta, wani 'karamin al'amari ya faru wanda ya sauya rayuwarta gaba d'aya saidai ya sabuwar rayuwar jiddah zata kasance? INA GATANTA a lokacin da aka bi son zuciya aka turata wannan halaka? Shin a yanzu xata samu wannan GATA da take muradi na tsawon rayuwarta? Waye zai zama GATANTA a wanna lokacin da danginta da mahaifinta ke gudunta tamkar ta aikata abin kunya bayan batada ko d'igon laifi? Yaya Sulaiman zaiyi da wutar soyayyar Jiddah dame huruwa a cikin ransa bayan abinda ya aikata wanda har danginsa sukayi tir da wannan dabiar tasa? Yayi anfani da GATAN da yake da wajen neman tarwatsa mata rayuwa saidai shi INA GATANSA a wannan lokaci da yake neman jiddah ido rufe, bayan yayi amfani da RASHIN GATAN TA ya cutar da rayuwarta.
AUREN SIRRI by asmaulilly
asmaulilly
  • WpView
    Reads 14,322
  • WpVote
    Votes 643
  • WpPart
    Parts 35
Labari ne daya kunshi soyayya da yanda taja akai AURE anma na SIRRI daga karshe sharri ya shigo ciki sanadiyyar kishi hartakai ga soyayyar da aka gina ta zama tarihi se rashin yarda ya jaza rabuwa ta har abada kafin daga baya gaskia tayi halinta yayin da rufaffiyar soyayya ta dawo aka kuma dinkewa aka zama daya.
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,500
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.