Aysher2020's Reading List
2 stories
ZANYI BIYAYYA by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 43,012
  • WpVote
    Votes 2,832
  • WpPart
    Parts 29
It All About love nd destiny of life
K'ADDARA KO SAKACI.? (COMPLETED) by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 16,302
  • WpVote
    Votes 521
  • WpPart
    Parts 10
"Ruqayyah yaushe kika fara tumbi ke da ko me kika ci cikin ki baya tab'a dagawa?" Baki Ruqayyah ta bud'e tana dariya take fad'in "wallahi ummah na fara tumbi,ba ki ga har k'iba na k'araba?" "Abunda na gani kenan shi yasa nake tambayarki" "Uhmmmm! Ummah kenan wallahi babu komai,murmushi Ummah tayi lokacin da Ruqayyah ke fita da plate d'in da sukaci abinci,amma hankalinta bai kwantaba saboda wani tunani da tayi lokaci guda ta kwallawa Ruqayyah kira "Ummah ga ni!" "Zauna magana za mu yi" guri ta samu ta zauna,"kin san me nake so dake?" Kai ta girgiza alamun A'a,ummah tace "so nake ki fad'amin yaushe ne rabon ki da ganin bak'on ki?" "Wane bak'o kuma ummah?" "Al'adarki nake tambaya!" #Turk'ashi! Masu karatu ku biyo ni cikin wannan labari don jin yadda aka haihu a ragaya!