aishaismaeel's Reading List
24 stories
SHU'UMIN NAMIJI !!    (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 414,381
  • WpVote
    Votes 25,026
  • WpPart
    Parts 75
Labarin Zaid da Zahrah...."Idan har yaudara zata zamemaka abun ado mai zaka amfana dashi acikin rayuwarka ? Miye ribar aikata zina da fasiƙanci ? Natsaneka Zaid ! Natsaneka !! Bana fatan Allah yasake haɗa fuskata da taka fuskar har gaban abada".....
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 808,643
  • WpVote
    Votes 33,471
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
Hafsat Elham by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 103,531
  • WpVote
    Votes 6,595
  • WpPart
    Parts 31
Don't miss out,the love tragic saga
PRINCE MALEEK  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 55,467
  • WpVote
    Votes 1,999
  • WpPart
    Parts 29
Very interesting story
MULKI KO SARAUTA 2  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 47,326
  • WpVote
    Votes 1,533
  • WpPart
    Parts 7
Is all about, love, sacrifice and Royal👑
MULKI KO SARAUTA👑 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 78,376
  • WpVote
    Votes 2,975
  • WpPart
    Parts 11
👑
MATA UKU GOBARAR B'OYE  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 7,391
  • WpVote
    Votes 319
  • WpPart
    Parts 6
It torch the hert of the reader's based on true life story
MUMMUNAR 'DABI'A by Maimounathog
Maimounathog
  • WpView
    Reads 16,898
  • WpVote
    Votes 642
  • WpPart
    Parts 11
Mummunar d'abi'a labarin wata yarinya ce da ta tsinci kanta cikin wata rayuwa marar dad'in ji. Soyayyar 'yan uwa biyu ta saka ta a tsakiya.
YAREEMA OMAR(The Seventh Son) Completed✍️ by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 37,186
  • WpVote
    Votes 2,911
  • WpPart
    Parts 18
A historical fiction about a lost 🤴 Prince that came back after many years as a commoner
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 104,968
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr