Hawwae's Reading List
20 stories
Hearts In Tune (Book One Of The In love Series) by TheOmoope
Hearts In Tune (Book One Of The In love Series)
TheOmoope
  • Reads 40,234
  • Votes 4,382
  • Parts 24
A Food packaging company magnate's daughter and a scandal-riddled governor seeking re-election are tied together forever when they meet at a convention by chance and decide to be latched together for life. They soon quickly realize though, that there are forces beyond them wishing they fail and be defeated, which prompts them into more action. Will they fall in love or die trying?
NOORIE (Editing) by mss_amee
NOORIE (Editing)
mss_amee
  • Reads 150,725
  • Votes 19,751
  • Parts 61
"How is it my mistake? Why are you punishing me? Why do you hate me so much? Why? What have I ever done wrong?" Hauwa asked her mother crying profusely on the floor. Meet Hauwa Muhammed Maigoro,a naive lady who grew up in her grandparent's house. She must face a lot of challenges especially having a mother that hates her for unknown reasons. Will her mystery end? You have to read on to find out.
CUTARWA! by Ayshercool7724
CUTARWA!
Ayshercool7724
  • Reads 41,827
  • Votes 2,266
  • Parts 50
Kowane ɗan Adam, ɗauke yake da littafi, mai tarun shafukan ƙaddara, idan ka karanta fejin yau, sai ka buɗe na gobe zaka san me yake ɗauke da shi. Sai dai ummi na iya cewa, tun da ta buɗi ido, ba ta taɓa cin karo da shafin da buɗe shi yayi mata daɗi ba, sarƙar ƙaddara ke ta janta daga wannan tarago zuwa wancan ko menene dalili?...
DUBAI by realfauzahtasiu
DUBAI
realfauzahtasiu
  • Reads 62,513
  • Votes 761
  • Parts 15
labarin wani uba da yayansa wanda ya zabi ya mayar da yayansa mata hannun jarinsa ya turasu qasashen duniya suke nemo masa kudi, shidai burinsa kawai su kawo masa kudi bai damu da hanyar da sukebi suke samu ba.
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED) by deeejahhh21
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED)
deeejahhh21
  • Reads 100,595
  • Votes 7,984
  • Parts 54
The story of love❤️and how it never dies no matter how the situation is💞kubiyoni
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
YAR GIDAN MODIBBO
neera_naseer
  • Reads 322,545
  • Votes 19,069
  • Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
Pieces Of Aamirah by itx_ammarh
Pieces Of Aamirah
itx_ammarh
  • Reads 166,515
  • Votes 24,850
  • Parts 56
She was lost, but He found her. *** It wasn't the way she flinched whenever someone touched her hand, or how she bites her lip to stop her tears from falling but the way he could easily detect her broken pieces even from afar. And that alone makes him determined to find her broken pieces.. Not to mention her enchanting beauty.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
RAYUWAR BADIYYA ✅
Aishatuh_M
  • Reads 266,154
  • Votes 21,198
  • Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Match Made in jannah  by zulayhaaa
Match Made in jannah
zulayhaaa
  • Reads 37,455
  • Votes 1,316
  • Parts 13
In a union born of duty, not love, two souls from different worlds, different cultures and different countries are bound together in marriage. Meet Ayman Aminu Sugaba, the charismatic Crown Prince of Kano, whose chiseled exterior hides a heart shattered by the loss of his best friend, the woman he loved. Now, a shadow of his former self, cold, detached, and broken. But fate has other plans. Enter Maha Sufyan Al-Harith, a kind-hearted Arabian beauty, whose gentle spirit and stunning beauty are a balm to the prince's weary soul even though he doesn't admit it. As they navigate the challenges of their arranged marriage, Maha sets out to thaw Ayman's frozen heart. Can their love survive the cultural divide between them? Will the tensions between their Arabian and Nigerian heritage tear them apart, or will their bond grow strong enough to overcome the obstacles in their path? Join me on this epic journey of royalty, betrayal, love and heartbreak, as Ayman and Maha navigate the treacherous landscape of their own hearts, and the intrigue-ridden world of royal politics.
MARRIED TO AN EXTREMIST by Cherryplum112
MARRIED TO AN EXTREMIST
Cherryplum112
  • Reads 26,853
  • Votes 2,891
  • Parts 38
********* This book is about Afeeya Adam and Fayadth Ghafrar, a couple that agreed to an arranged marriage and later found out they are not what they had expected. One, a vlogger and the other, a Muslim extremist. *********