Ayderh06's Reading List
15 stories
KAINE SIRRI NA by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 55,468
  • WpVote
    Votes 1,508
  • WpPart
    Parts 22
Love story
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 76,337
  • WpVote
    Votes 2,834
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
AZAARA'S FATE  by LimanHafsat
LimanHafsat
  • WpView
    Reads 148,910
  • WpVote
    Votes 8,173
  • WpPart
    Parts 97
"Azaara's Fate" follows the journey of a strong and resilient young woman, Azaara, who finds herself caught in a web of love, duty, and unexpected challenges. Forced into a marriage for reasons beyond her control, Azaara faces the trials of adapting to a new life and struggling to navigate the tensions that arise from her relationship with Ahmad, her reluctant husband. As they move to a new city, secrets are unveiled, emotions run deep, and the promise of love and understanding seems distant. But Azaara's courage, resilience, and determination to conquer her struggles lead her on a path where the future is uncertain. Will she be able to overcome the challenges ahead and finally find the love and happiness she seeks?
GARGADAN SO by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 63,727
  • WpVote
    Votes 1,321
  • WpPart
    Parts 40
Story of a police woman in her 30s da maza sukaki aure sabida they feel intimated by her career🔥😂 READ AND ENJOY
MATAN?? KO MAZAN??? by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 87,857
  • WpVote
    Votes 2,537
  • WpPart
    Parts 45
Labarine kan matsalolin da ake samu agidajen aure daga bangaren Matan dakuma Mazan. Series ne dazan dinga kawo muku duk ranan ASABAR DA LAHADI
GADAR ZARE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 400,908
  • WpVote
    Votes 18,939
  • WpPart
    Parts 85
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi ajikin bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa "Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** "Cikin waye wannan a jikin ki? uban waye yayi miki ciki? bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga uku duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaki saka man dashi kenan, cikin kuka tace " wallahi Aunty ban sani ba, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** A cikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci min amana sun had'a min GADAR ZARE Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci da GADAR ZARE ************* "Koken a cikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace kuma mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
DR. HISHAAM   (Completed✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 60,495
  • WpVote
    Votes 2,637
  • WpPart
    Parts 15
Strange Love story
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,313
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 949,102
  • WpVote
    Votes 81,852
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
UNCOUTHLY ATTACHED  by aishatu_xx
aishatu_xx
  • WpView
    Reads 1,049,046
  • WpVote
    Votes 117,453
  • WpPart
    Parts 110
Copyright © 2019. All rights reserved. FALAK: In a village where every girl must marry at the age of fifteen, a girl finds herself in a challenging situation, as no one is willing to marry her due to reasons unknown to her and her father. Her stepmother made sure to flaunt and taunt her at every chance, showcasing her daughters' husbands and children. Despite this, she remained undeterred, focusing on studying for her WAEC exams, hoping to find a way to escape to university. At seventeen, she is in grade 11 and faced with the decision to pay for the WAEC exams if they have the money or wait another year if they don't. The school fees are free, which is why she's still attending. Life doesn't always grant one's desires, and she eventually dropped out when her father stated he couldn't afford to pay for her WAEC, forcing her to abandon her dreams. SHADDAD: In a palace where he must learn the etiquettes of being the next king and is next in line to the throne of Kano state, Shaddad faces immense expectations. He has been groomed on how to be a king and act accordingly. He has absorbed these teachings and conforms to people's expectations. At the age of twenty-seven, he holds a bachelor's degree in business, preparing to manage the family business before ascending the throne. Yet, that's not all; he is also a skilled cardiologist. Despite possessing status, looks, fame, intelligence, and wealth, he remains indifferent to the allure of a lavish lifestyle. The world of fame only brings him pain, though he does not complain, having nothing to lament. People perceive him as having a disorder due to his limited interactions. What transpires when the vivacious Falak encounters the stoic Shaddad? Can she break through his emotional barriers, or will she be overwhelmed? Will she get a glimpse of his true self, or will she remain lost in the darkness? Will her unconventional love for him deepen, or will it forever remain brash? No plagiarizing of this book! Aishatu.