missbeauty9419's Reading List
43 stories
Labarin Rayuwata  by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 17,343
  • WpVote
    Votes 3,124
  • WpPart
    Parts 51
"Believe me ba wani abun birgewa a labarin Rayuwata shi yasa na gwammaci mutuwar akan Rayuwa irin wannan" idon ta a bushe karoro ta ke maganan ba alamun kuka ba wai don kukan ba Zama dole ba Aa, ta gaji da kukan ne saboda Bai da amfani a gareta domin bakin tabon da ke jikin ta ba zai taba gogewa ba. Hakika ko wani Dan Adam tun kafin ya Zo duniya da irin rayuwar da zai yi cikin ta a rubuce. Hakan ya kasance a Rayuwar Wannan baiwar Allah, inda na ta rayuwar cike ya ke da kalubale, matsaloli daban daban hade da tangarda. Ku biyoni cikin labarin Suhaima Adam Bello domin ji...
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,028
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 436,172
  • WpVote
    Votes 30,487
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
JIDDARH  ✔️ (Preview) by Maymunatu_Bukar
Maymunatu_Bukar
  • WpView
    Reads 447,594
  • WpVote
    Votes 13,819
  • WpPart
    Parts 12
NOTE: THIS BOOK IS JUST A PREVIEW. An announcement would be made when the complete book becomes available. Hauwa'u Jiddarh is an ambitious, hardworking young lady with a fierce attitude. She's ready to fight for what she believes to be right even if the whole world were to be against her. Her life took a turn for the worst when her hero turned into a villain. Suddenly, she found herself saddled with responsibilities that came without a manual. She had to improvise, after all, giving up was not an option, not when the lives of the people she cared the most for were at stake. Jiddarh built so many walls to protect herself from more emotional scars after being hurt by the one person she thought would protect her for the rest of her life. With no other alternative, she had to be strong. But even the strongest women get tired, because of all they carry. She's strong, but she's exhausted. Will someone finally break down those walls? ******* Copyright © 2020 Maimunatu I Bukar. All rights reserved. No part of this document may be reproduced or transmitted in any form or by any means, electronic, mechanical, photocopying, recording, or otherwise without prior written permission of Maimunatu I Bukar. This is a work of fiction. Names, characters, businesses, places, events, locales, and incidents are either the products of the author's imagination or used in a fictitious manner. Any resemblance to actual persons, living or dead, or actual events is purely coincidental. ©️ Maimunatu I Bukar.
Noorul-Ayn by salmahlawan
salmahlawan
  • WpView
    Reads 201,363
  • WpVote
    Votes 23,943
  • WpPart
    Parts 55
#20 Spritual (29/12/2020) #2 Fulani (28/12/2020) #1 Hausa (11/12/2021) A girl that haphazardly steps into a mans life and tries to steer him out of his bad ways... In a small village in Adamawa, lived Noor. A beautiful 16 year old fulani girl, timid but outspoken, shy but brave, mellow but dynamic. Her father died when she was very young, leaving two wives and four children behind. Her aunt; her father's immediate younger sister, whose conduct was reprehensible, vowed to make her life a living hell, and she did; or atleast she tried. With the nature of her mother's small business, they find it hard to survive in that small village. Fed up by enemies, haters, criticisers, bad mouthers, her mom decided to move to the city. Nabeel; the son of a rich business tycoon. Rich, hot, arrogant, menacing, don't forget how much of a spoilt brat he is. When these two souls clashes, is it true that opposites attracts?. Follow them in thier journey as drama unfolds, secrets unravel, truth and lies are revealed and emotions are discovered. True, you can't completely change a soul, all you can do is try and remind them, and then pray that Allah SWT will change their heart... That's why Noor is trying, the light of his eyes
MADUBIN GOBE by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 86,323
  • WpVote
    Votes 8,547
  • WpPart
    Parts 63
Duniyar Nuratu cike take da duhun da ta mamaye. Rayuwarta tafe take cikin damuwa da ƙaddarar da ta tsinci kanta. Ko yaushe za ta samu haske cikin duniyarta da rayuwarta? Waye gwanin da zai haskaka mata? Yaya Al-ameen? Col.Ahmad? Dr Awwab ko Mufid? 19/11/2020 #8 in love, most impressive ranking🥇 #1 in thriller story #3 in hausa Novels 03/05/2023 #1 in Africa most impressive ranking🥇 #3 in Muslim #11 destiny My new Book GOBE DA NISA Ya fara sauƙa a ArewaBook da Wattpad, da WhatsApp. 07037487278 chat me.
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,417
  • WpVote
    Votes 11,021
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
SAMRA by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 1,340
  • WpVote
    Votes 55
  • WpPart
    Parts 23
SAMRA tafi ganema kayan aro da ƙarya domin da ita take famtamawa ta shiga duk inda nake son shiga, tahanyar yin ƙarya ita ɗin ɗiyar masu hannu da shunice, har ta taimaki na ƙasa da ita duk da cewa ita ɗinma ba kowa bace face ƴar aikin kakar wani atajiri mai kuɗi ƊAN MAMA, yayinda kakarta gwoggo ke ƙara ɗaure mata ƙugun yin ƙarya ganin cewa ta samo mai hali ta aura, agarin abuja dan itama ta huta ta shiga jirin matan manya, duk da cewa mahaifiyarta bata son halin da suke ita da gwoggo tana tsawata mata, amma gwoggo na ƙara yimata tsaye, kwatsam ta haɗe da ɗan uwanta tallaka wanda Allah ya ɗaura mata sonsa dare ɗaya, yaya zatayi da kakarta dake burin ganin cewa ta auri atajiri.?
SAUYIN RAYUWA by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 14,882
  • WpVote
    Votes 503
  • WpPart
    Parts 35
kuka ne ya kwacewa NIHAL tana furta duk addu'ar data zo bakinta wannan wace irin RAYUWA ce yaushe ne zata samu SAUYIN RAYUWA da gata kamar ko wace 'ya, raban ta da wani abu sh farin ciki tun bayan rasuwar mahaifinta. bana tunanin akwai wani abu shi yarda tsakani na da mutane SULTAN ya furta hakan yana share hawayan dake bin fuskarsa, babu abinda na rasa mulki dukiya, sai dai kash na rasa wani abu shi kwanciyar hankali kamar kowani d'an Adam kowani lokaci ko wace dakika ana farautar RAYUWA ta tun kafin na malaki hankali na, wake farautar RAYUWA ta waye SHI ko ITA yaushe zan samu SAUYIN RAYUWA
TUBALIN TOKA by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 12,687
  • WpVote
    Votes 779
  • WpPart
    Parts 21
bana tunanin zan iya rayuwar aure da bagidajiya d'iyar qanwar mahaifina wadda mahaifina ya za6a min a matsayin matar aure bayan ina da nawa za6in, ya rayuwata zata kasance zaman aure da mashayi manemin mata wanda sam baya so na bayan ina da nawa za6in nabi za6in iyaye na, wace irin rayuwar aure zanyi da mutunan ba sa son tallaka da wanne zan ji uwar miji na ko mijina?