teem
187 stories
RANAR AUREN TA by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 10,366
  • WpVote
    Votes 381
  • WpPart
    Parts 9
Labarin mata da miji ne, wanda kowa yake cusa ma abokin rayuwarsa bak'in ciki, ku dai shiga cikin labarin danjin abinda wannan ma'auranta sukeyi.
Mine  by _ilovetoread-
_ilovetoread-
  • WpView
    Reads 1,496,077
  • WpVote
    Votes 102,808
  • WpPart
    Parts 78
[UNDER EDITING] BASED ON A HAUSA LIFESTYLE. --- "Too bad you're mine and you have no choice but to stick with me" --- Umar Kashim is rich, and from how he is portrayed, arrogant too! Hameeda on the other hand is his opposite. Cheerful and well mannered, but does not take any nonsense that comes her way! So what happens when their opposite worlds collide? Will their heavy dislike towards each other turn into LOVE? Well it is said that opposites do attract! Find out in 'MINE'. --- Story Rankings #1 in Nigeria out of 1,000+ stories #1 in Umar out of 43 stories #4 in wattpadstories out of 1,000+ stories #13 in Discovery out of 1,000+ stories #43 in Muslim out of 1,000+ stories #69 in wattpad out of 1,000+ stories #210 in Relationship out of 1,000 stories #960 in Hausa out of 1,000+ stories
TOGETHER AT LAST ✔ by Zahraaa__
Zahraaa__
  • WpView
    Reads 185,447
  • WpVote
    Votes 22,817
  • WpPart
    Parts 3
Read and follow how Sa'adah and Junaid finally found their HAPPY EVER AFTER 💕💖💋👣👑💏🌚🐾🌹🌈
Aaliyah to the World by _shatuu_
_shatuu_
  • WpView
    Reads 57,545
  • WpVote
    Votes 9,888
  • WpPart
    Parts 58
"Sarauniya!" I said almost loudly but not enough for my friend Bilal to hear, "who is she?" "Aaliyah. She's the late Alhaji Mujib's daughter. " Bilal said seeming uninterested with the topic. "Ina gidan su?" I asked, sounding a bit like a crazy stalker. "Ka kamu da ciwon so ko?" He asked as a smile spreads across his face, "They live in Asokoro district. Remember Aunty Shamsiyya? The place isn't far from your habibty's home too." "Ok, thank you. Allah ya maka albarka." "Let me know when to be expecting an invitation card." Hamza said while trying to stifle his laughter but fails woefully and I smack him on his arm as payback, joining him to laugh too. I wanted to follow her and speak to her but I heard the music start, signaling the commencement of Bilal's cousin Nadiya and her groom; Saleem's overpriced dinner party for both families. #WattysNG2020 **** This is Aaliyah's story from grass to grace as she faces obstacles created by her aunt who has done nothing but torture her since her parents death. She has managed to take the little wealth her father had left in this world and has squandered it on herself and her only daughter, Nadiya. Aaliyah's only way out is when Aunty Raliya tries to sell her off to a man who's twice her father's age but she's swept off her feet by another who's done nothing but try to make her happy. Read to know how she struggles to dodge every rock thrown her way and how she manages to reach the top victorious. Follow my Instagram: @Ayeeshatoooo Subscribe to my channel: Ayeeshatoooo
Sealed Fate (rewriting) by Deey_jayyy
Deey_jayyy
  • WpView
    Reads 24,965
  • WpVote
    Votes 1,699
  • WpPart
    Parts 40
Life throws a curve at even the most kind hearted person and Inaya being a victim of life's games had finally come to terms with that. The fact her husband is a womanizer destroyed her and due to her A.P.D (Avoidant personality Disorder )she was not able to do anything about it but sit and watch but even the most patient person breaks someday. She has always been a patient dog, her breaking point was when her husband brings a woman into her marital home and also dared to raise his hands at her. Inaya has always had a strong dislike for physical abuse and Aryan raising his filthy hands to her broke her. She wasn't going to sit and take her husband's disrespect. ******************************************* Inaya,an introverted lady,with an A.P.D disease, who loves nothing more than the four walls of her bedroom,she's a very smart and intelligent girl who hardly speaks. Her life was great until her dad decided it was time to marry her off to his best friend's son Aryan. Aryan Muhammad Kabir a successful business tycoon,who is a narcissistic person by nature, he had everything,the looks,money,attitude. He was contented with his way of life,until one dreadful night when his father took everything by arranging an arranged marriage. Follw me through this love story.
BRIDAL CONTEST by Nana_Mandula
Nana_Mandula
  • WpView
    Reads 67,929
  • WpVote
    Votes 8,644
  • WpPart
    Parts 37
The idea of arranged marriage vanished into thin air when she set her eyes on him. Although he is nothing close to the man of her dreams, he is a 'picture perfect'. Is there even a Mr. Right?, Amnah wondered. Hell broke loose when his mother decides to organise a bridal contest for her first son. Is she going back to her arranged marriage idea? Will she join the contest?? Is a bridal contest possible in Northern Nigeria??? What is his view on her and the contest? The mystery will be unraveled in the story. You just need to add it to your library and enjoy. ? ? ?
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 329,524
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,
DAURIN GORO by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 11,856
  • WpVote
    Votes 527
  • WpPart
    Parts 13
_Sunana Barrister *Aminatu Farouk Shagari*. Ni makauniya ce, mara asali da tushe, a bar k'yama ga kowa, bansan kaina ba, bansan me nake so ba, bansan wani abu me suna jin dadin rayuwa ba._.... Rayuwa ta cike take da abubuwa masu yawa. Duk da haka bazan ce nafi kowa shiga matsin rayuwa ba, sai dai ina da tabbacin ina cikin sahun farko na mutanen da za'a kirasu da wanda rayuwa tayi *Daurin Goro*.
DARAJAR MACE by swriter09082
swriter09082
  • WpView
    Reads 1,671
  • WpVote
    Votes 130
  • WpPart
    Parts 8
Guru so nake ku fafe minshi kamar yadda ake fafe gwangwani karku raga masa ko da wasa ku tabbatar kun koya masa hankali. Da sunan Allah mai rahma maijin qai Wannan labarin qirqirane banyishi domin cin zarafin wata ko wani ba. 💞 Page1 💞 Mama ki taimakeni dan Allah karki bari baffa ya auramin wancan tsintaccen bana sonshi kamal nake so dashi zanyi rayuwa dan Allah ki taimaki rayuwata idan na rasa Kamal mutuwa zanyi ta qarasa cikin matsanancin kuka mai cike da tsantsar tashin hankali. Haba zeenatu nace ki kwantar da hankalinki idan kinga anyi auranki da wancan tsintaccen to ki tabbatar cewa ni harira bana numfashi,auranki da kamal kamar anyi angama domin awannan karon bazan lamunta ba domin nima inada haqqi akanku daza ake min hawan qawara,banda san kai ya aurawa khairiyya mana ko dan ita uwarta shafaffiya damaice"yar gaban goshi to nima na daina dauka ta qara cike da bacin rai. 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 Khairiyya tunanin mai kake haka kwana biyu Ina hankalce dake kin rage walwala mai yake damunki cewar Ammi tana kallonta, shiru tayi to ita mai zatace shin cewa zatayi soyayyar Ahmad ce tasata damuwa ko kuwa cewa zatayi"yar uwarta dazai aurane yasata cikin damuwa,kin yi shiru idan baki fadamin ba wazaki fadawa ko kina da wata uwar bayanni ta tsinkayi muryar Ammi,bakomai Ammi kawai Ina tausayawa ya Ahmad ne tunda Baffa ya masa maganar auren nan yak cikin damuwa,shi Ahmad dinne ya fada miki haka cewar Ammi tana kallonta,a'a Ammi ni ce dai nake ganin haka,to yazamuyi khairiyya Baffanku ne sha'aninsa sai shi babu mai lanqwasa shi sai kawu Bala,saidai mu taya yaron nan da addu'ah domin Ina tausaya masa kasancewarsa mai haquri. 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 Ahmad ga wannan dubu talatinne sai ka fara rage gyaran gidan,gobe idan Allah ya kaimu zan je daqaiyyawa nasanarda kawu bala shawarar dana yanke domin zancen bana waya bane,to Baffa nagode Allah ya qara girma na gode cewar Ahmad da kansa yake
Auran zamani by ikrarukayyat11
ikrarukayyat11
  • WpView
    Reads 2,154
  • WpVote
    Votes 143
  • WpPart
    Parts 20
soyayya, kiyayya, hargitzi gamida cin amana ga sakarchi, khairat tayi ma rayuwarta illah da zatayi dana sani anan gaba,