Liste de Lecture de chamsiyaalmoustapha
122 stories
  🖕Gaskiya Daya Ce 🖕 por kulsumbappa
kulsumbappa
  • WpView
    LECTURAS 24,059
  • WpVote
    Votos 1,301
  • WpPart
    Partes 45
Labarin dake kunshi da kalubalen rayuwar zaman gidan Aure tsantsar munafurci, kissa, fuska Biyu.
WAYE MACUCI por eedatou
eedatou
  • WpView
    LECTURAS 56,637
  • WpVote
    Votos 3,419
  • WpPart
    Partes 66
Labari ne a kan wata mak'auniyar Allah mai suna Aysha wacce take soyayya da yayan ta amma kwatsam sai wata tsautsayi ya afka mata har hakan ya saka ta cikin bakin ciki,ba tare da ta bayyana mishi ba sai daga baya ya fahimci halin da take ciki a tsanadiyan wannan tsausayin abubuwa da dama sun faru a rayuwar ta. Wani tunani mai karatu zai yi idan ya tarar da labarin soyayya a kan jaruman maza guda uku ? Hahahaaaaaaa!!! ku biyo ni damin jin yanda zata kaya tsakanin su. Hmmmm ku kar sake a baku labari.
NAMIJIN KISHI por jannahjay8
jannahjay8
  • WpView
    LECTURAS 52,471
  • WpVote
    Votos 2,811
  • WpPart
    Partes 51
Khair gara nak'ara maimaita maki bake ba Aikin nan ke bari na tak'aita maki wallahi wallahi ban yarda dake da Dr Umar ba.... Cikin Kuka tace " Zargina kake? "Hawaye yana zuba a idonta... "Wallahi Ahmad sai kayi nadamar abunda kayi yau, zan tabbatar ma Jamila ba'a mata barazana arayuwarta bakuma a had'a soyayyarta da ta kowacce 'ya mace... Ahmad da kahad'a soyayyata da ta wata 'ya mace gara na datse tak'amarka ta d'a namiji kowa ya huta" ta nufeshi da wuk'a tsirara ahannunta " Khair agaskiya bazan iya lamuntan wanda d'abi'ar ba don haka mafita guda d'ayace, yazama dole nai wa alak'armu katanga" cikin karkarwa tace " me kake nufi? Kar kazo kai abunda zamuzo dukanmu muna dana sani kayi tunani" cikin zafin rai hawaye na fita a idonsa yace " sai dai ke kiyi nadama baniba, amma bawani kalami da zakiyi da zai hanani daukar mataki" ya tureta ya fice...
KALLON KITSE por LadyAyshert
LadyAyshert
  • WpView
    LECTURAS 171,264
  • WpVote
    Votos 9,456
  • WpPart
    Partes 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
♥💍ZUCIYAR ABDALLAH♥💍 por AyshabNasir
AyshabNasir
  • WpView
    LECTURAS 77,591
  • WpVote
    Votos 5,534
  • WpPart
    Partes 51
soyayya da shakuwa tsakanin Rumasa'u da Abdallah, Rumasa'u ta kasance yarinyar attajiri wanda baisan komai ba sai wulakanta na kasa dashi ta taso cikin kadaici tareda rashin samun soyayyar iyayenta wadanda suka maida hankali kan tara dukiya Abdallah yaro ne dan talakawa wanda ya fada matsanancin soyayyar Rumasa'u Halima: marainiya wacce ke matuqar qaunar kasancewa da Abdallah....💖💍💖
   HATSABIBIYAR TAFIYA  por xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    LECTURAS 4,293
  • WpVote
    Votos 223
  • WpPart
    Partes 3
wani dalili me karfi a karkashin jagorancin shaukin soyayya, ya dauki masoya biyu zuwa wata tafiya mai cike da marmari da lissafin zuci me dadi da shauki. Akwai abubuwa mabanbanta a cikin tafiyar da suka taru suka ba tafiyar sunannaki matuka. Suhaima ta kira tafiyar SHU'UMA bisa karkashin dalilinta na shuuman abubuwan da suka faru.
UMAIMAH!  por xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    LECTURAS 68,908
  • WpVote
    Votos 5,231
  • WpPart
    Partes 40
Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
🥀🌺🥀FAHIMTA.... 🥀🌺🥀 por xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    LECTURAS 50,049
  • WpVote
    Votos 2,675
  • WpPart
    Partes 26
Dan Allah kuyi mun rai garku lalatamun Rayuwa......
            KO BAZAN AURESHI BA.........  por xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    LECTURAS 83,693
  • WpVote
    Votos 6,565
  • WpPart
    Partes 44
Labarin budurwa mai rayuwar Kwad'ayi da buri, cike da rashin godiyar Allah,........................
GIDAN KASHE AHU por Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    LECTURAS 137,870
  • WpVote
    Votos 3,807
  • WpPart
    Partes 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......