tima
12 histórias
RAYUWAR BADIYYA ✅  de Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Leituras 278,821
  • WpVote
    Votos 21,592
  • WpPart
    Capítulos 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
    DIAMOND ARMAAN.     COMPLETED de aishabeauty20
aishabeauty20
  • WpView
    Leituras 55,381
  • WpVote
    Votos 2,535
  • WpPart
    Capítulos 61
*Nawa zaku siyeta,tana fada cikina yabada wani kulukulu sai zuciyata ta hau bugawa tini gumi ya ketimin" wannan wacce irin jarabace wai kasiyar da mutum sai kace dabba wannan wane rashin imanine kamar daga sama naji antayata million goma sai naga mama sisi ta washe baki kamar Maya najaa ma aka tayata million goma shabiyu sai sa,Ade million goma shadaya shafa sha uku INA tsaye INA zare idanu" mama sisi tace kima fito tsaya anan tana nunamin gabansu ita wannan nawa*
MAAN de aishabeauty20
aishabeauty20
  • WpView
    Leituras 20,907
  • WpVote
    Votos 836
  • WpPart
    Capítulos 34
Akan wani saurayi da ya shahara ane man maza, baya san mace ko hankya basa hadawa balle yaji wani abu kanta, komai nasa mazane hatta masu aikin sa mazane company ma maza komai nasa mazane, ana kiransa the king of homosexuality .......... AKWAI FADA KARWA DA ILMANTARWA COMING SOON.....
AMAL  de Ameera131
Ameera131
  • WpView
    Leituras 46,352
  • WpVote
    Votos 6,556
  • WpPart
    Capítulos 28
AMAL..... --------------------- A/N: This story is a work of fiction and warned you it's unedited Enjoy reading 😀
WA NAKE SO? de MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Leituras 55,323
  • WpVote
    Votos 4,200
  • WpPart
    Capítulos 140
Labari akan sarkakiyar soyayya har ka rasa wanda kake so saboda tsabar yadda kowa ke nuna maka kulawa da soyayyar sa. Labarin guda biyu ne kowanne da kalar ssa but sun hadu ne a inda suka rasa gane wanda suke so? Aliyu, Muhammad da Aisha Fauwaz, Fu'ad da Fateema Muje zuwa dan ganin yadda labarin zai kasance shin wa zai kasance shi ake so a cikin labarin. Ko kuma nace wa zai zamo An fiso.
Inteeesar de Khaleesat_Haiydar
Khaleesat_Haiydar
  • WpView
    Leituras 30,235
  • WpVote
    Votos 914
  • WpPart
    Capítulos 4
#pride #Obsession #Ego #Step mothers #Funny granny #Khaleesat Haiydar #Love #Foolishness #Romance
A JINI NA TAKE de Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Leituras 70,273
  • WpVote
    Votos 3,093
  • WpPart
    Capítulos 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
YARIMA AMJAD de jawabi
jawabi
  • WpView
    Leituras 23,995
  • WpVote
    Votos 2,378
  • WpPart
    Capítulos 41
Grab your copy
YARIMA SUHAIL de Sis-Nerja
Sis-Nerja
  • WpView
    Leituras 10,566
  • WpVote
    Votos 266
  • WpPart
    Capítulos 17
Labari ne na wata masarauta labarin ya k'unshi mulki, sarauta, soyayya, tausayi, izzar mulki, ku dai kubiyoni dan jin yadda labarin yake.