phertie_evdoul's Reading List
81 قصة
Sarkakiya بقلم Bintabusaddiq
Bintabusaddiq
  • WpView
    مقروء 82,576
  • WpVote
    صوت 2,262
  • WpPart
    فصول 111
Labarin tsantsar soyayya me cike da sarkakiya ce ta kullu a tsakanin su. Ummulkhair ta zamo Allura cikin ruwa wanda me rabo ne ze dauka. Shin wa zata zaba a cikin su? Boyayyen masoyi Abdulkareem wanda yayi dakon soyayyar ta na tsahon lokaci ko kuma mahaukacin masoyi umar da yake son yi mata fin karfi?
BASMA (COMPLETED )  بقلم Fatima_zarewa
Fatima_zarewa
  • WpView
    مقروء 119,789
  • WpVote
    صوت 7,434
  • WpPart
    فصول 45
Twisted love story and family saga.
MURADIN RAI! بقلم zm-chubado
zm-chubado
  • WpView
    مقروء 5,136
  • WpVote
    صوت 193
  • WpPart
    فصول 16
A tsakanin duniya biyu mabanbanta, ƙaddara ta yi kutse a tsakanin rayuka biyu. Duk a ƙarƙashin kalma ɗaya: "soyayyah!" Tunaninta da duk wata nutsuwarta sun karkata ne akan sama masa mafita da ga duhun ƙaddarar da ya yi masa ƙawanya, sai dai, da ga baya ta yi realizing cewa ta faɗa a tarkon son sa, soyayya mai tsanani ga Yusuf Hateym Al'qasrawi. kyakkyawan balarabe ma'abocin Addinin musulunci, saɓanin ita da ta kasance krista wadda bata gasgata kaɗaituwa Ubangiji mahalicci ba. Abu ne mai matiƙar wahala ta iya mallakar zuciyar Yusuf wadda ya jima da mallakawa Matarsa Yumnah Sulaiman El'ghanee, kyakkyawar Balarabiya mai kwarjinin musulunci. Doctor Chioma Nonso Chukuma, ta Fahimci ba zata iya karawa da Yumnah Sulaiman a zuciyar Abu'hateym ba, wannan ya sa ta ƙara ƙaimi domin yaƙi akan ƙudurinta. Musamman data fahimci babu gurbi da ya yi saura, wanda Yusuf ke jin zai iya mallakawa wata ɗiya mace a duniya...! 08102777485
ABINDA AKE GUDU (Completed) بقلم BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    مقروء 345,434
  • WpVote
    صوت 21,201
  • WpPart
    فصول 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
Kudiri بقلم Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    مقروء 171,371
  • WpVote
    صوت 12,662
  • WpPart
    فصول 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
TA FITA ZAKKA..! بقلم JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    مقروء 34,294
  • WpVote
    صوت 2,192
  • WpPart
    فصول 30
_*AMINA Yanzu abunda kika Zabama rayuwarki kenan..?So kike kamar yadda kika saka ma ABA dinku Hawan jini nima ki sakamin ko..?Gidan Uban wa kika je bayan an tashi makaranta..?Duka Sauran yan"uwanki sun gaji da nemanki sun dawo..Saboda ke kin FITA ZAKKA agidan nan sai abunda kika dama kike yi ko Amina..?Bin Maza kika fara..?Nace bin Maza kika fara..?Wlh ina Tsausayinki Ranar da Bakinciki zai kai Alhaji kasa Nima kin Sakani kuka ba sau daya ba sau Biyu ba, Amina ki kashemu ki Huta nace ki kashe mu ki huta..*!_
Unexpected Encounter ✔ بقلم Zaynab10_
Zaynab10_
  • WpView
    مقروء 119,708
  • WpVote
    صوت 9,185
  • WpPart
    فصول 34
Yasmin a civilized and no-nonsense woman believed she achieved it all after moving to a new country with a new job at a famous company in the city. What she didn't expect is her life to change after clashing with Marwan Siddiq, a single father and also one of the most successful man in the country. ~~ He's Marwan She's Yasmin Follow me on the journey of Yasmin and Marwan love story.
Tears of Loss بقلم dripped_finesse17
dripped_finesse17
  • WpView
    مقروء 1,067
  • WpVote
    صوت 116
  • WpPart
    فصول 6
A failed marriage of Habeeb and Azeema forced into uniting as couples. Will they learn to love each other? We'll get to know that
Jasrah|✔️ بقلم dripped_finesse17
dripped_finesse17
  • WpView
    مقروء 445,778
  • WpVote
    صوت 32,947
  • WpPart
    فصول 43
"ALHAMDULILLAH. IT'S OFFICIAL. JASRAH IS NOW HASSAN'S WIFE". She felt her heart threatening to breakthrough it's ribcage. Cheers were all over the house. Anty Amina and Asiya were nowhere in sight. A lone tear escaped her eyes but she did well to clear it before she gets caught. The whole house was filled with chatter and joy from different angles. Jasrah grew up with her step mom and step sister in Kaduna. She was subjected to different types of injustice. She lost her mom while giving birth to her and after Graduating from High school, her dad passed away due to heart failure. Life hasn't been easy for her. She got married to Hassan. Let's see how far they go More to come, ur comments and votes matter 😭🙏
MATAN ASOKORO  بقلم MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    مقروء 3,881
  • WpVote
    صوت 74
  • WpPart
    فصول 1
our today's marriage life and the problems of it.