phertie_evdoul's Reading List
81 stories
Sarkakiya by Bintabusaddiq
Bintabusaddiq
  • WpView
    Reads 87,474
  • WpVote
    Votes 2,269
  • WpPart
    Parts 111
Labarin tsantsar soyayya me cike da sarkakiya ce ta kullu a tsakanin su. Ummulkhair ta zamo Allura cikin ruwa wanda me rabo ne ze dauka. Shin wa zata zaba a cikin su? Boyayyen masoyi Abdulkareem wanda yayi dakon soyayyar ta na tsahon lokaci ko kuma mahaukacin masoyi umar da yake son yi mata fin karfi?
BASMA (COMPLETED )  by Fatima_zarewa
Fatima_zarewa
  • WpView
    Reads 120,985
  • WpVote
    Votes 7,460
  • WpPart
    Parts 45
Twisted love story and family saga.
MURADIN RAI! by zm-chubado
zm-chubado
  • WpView
    Reads 5,158
  • WpVote
    Votes 39
  • WpPart
    Parts 2
A tsakanin duniya biyu mabanbanta, ƙaddara ta yi kutse a tsakanin rayuka biyu. Duk a ƙarƙashin kalma ɗaya. "soyayyah!" Tunaninta da duk wata nutsuwarta sun karkata ne akan yadda za ta samo masa mafita daga duhun ƙaddarar da ya dabaibaye rayuwarsa ya hanashi saƙat. sai dai a lokacin da take sanya ran cewa komai ya ƙare Yusuf zai koma ƙasarsa ta haihuwa, a wannan ranar tayi realizing cewa ta faɗa a tarkon masifaffiyar ƙaunarsa. Soyayyar mai tsanani ta ke yiwa Yusuf Hateym Al'qasrawi, kyakkyawan Balarabe ma'abocin Addinin musulunci,saɓanin ita da ta kasance KIRISTA wadda ba ta gasgata kaɗaituwa Ubangiji mahalicci ba. Abu ne mai matiƙar wahala ace Balarabe masani akan addini Musulunci ya amince da soyayyar Ahalul kitabi, duba da yadda suke nuna ƙyama ga duk wata ƙabila wadda ba ta kasance mai tsaftatacciyar nasaba irin ta su ba. Mutumin da yayi zurfi a so da ƙaunar Matarsa Yumnah Sulaiman El'ghanee,kyakkyawar Balarabiya mai kwarjini da cikakkiyar nasabar da takai a buga misali. Doctor Chioma Nonso Chukuma, ta Fahimci ba za ta iya karawa da Yumnah Sulaiman a zuciyar Yusuf Alqasrawi ba. Amma duk da haka ta lashi takobin sai ta kafa gwamnatinta a zuciyar Ɗan Mutan QASRAH, ko da hakan yana nufin za ta rasa komai da ta mallaka a rayuwarta ne gabaɗaya. Shin ya akeji idan zuciya ta zaɓi wanda Addini da Al'ada suka banbanta tsakanin ku? Soyayya ce? Ko masifa? Ƙaddara ce? Ko kuskure? Shin Yusuf Alqasrawi zai iya mantawa da matar da ya jima da mallakawa zuciyarsa ya karɓi Chioma a madadinta? Zainab Muhammad Chubaɗo 08102777485
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 348,167
  • WpVote
    Votes 21,229
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
Kudiri by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 171,507
  • WpVote
    Votes 12,662
  • WpPart
    Parts 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
TA FITA ZAKKA..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 34,475
  • WpVote
    Votes 2,192
  • WpPart
    Parts 30
_*AMINA Yanzu abunda kika Zabama rayuwarki kenan..?So kike kamar yadda kika saka ma ABA dinku Hawan jini nima ki sakamin ko..?Gidan Uban wa kika je bayan an tashi makaranta..?Duka Sauran yan"uwanki sun gaji da nemanki sun dawo..Saboda ke kin FITA ZAKKA agidan nan sai abunda kika dama kike yi ko Amina..?Bin Maza kika fara..?Nace bin Maza kika fara..?Wlh ina Tsausayinki Ranar da Bakinciki zai kai Alhaji kasa Nima kin Sakani kuka ba sau daya ba sau Biyu ba, Amina ki kashemu ki Huta nace ki kashe mu ki huta..*!_
Unexpected Encounter ✔ by Zaynab10_
Zaynab10_
  • WpView
    Reads 120,797
  • WpVote
    Votes 9,256
  • WpPart
    Parts 34
Yasmin a civilized and no-nonsense woman believed she achieved it all after moving to a new country with a new job at a famous company in the city. What she didn't expect is her life to change after clashing with Marwan Siddiq, a single father and also one of the most successful man in the country. ~~ He's Marwan She's Yasmin Follow me on the journey of Yasmin and Marwan love story.
Tears of Loss by dripped_finesse17
dripped_finesse17
  • WpView
    Reads 1,122
  • WpVote
    Votes 117
  • WpPart
    Parts 6
A failed marriage of Habeeb and Azeema forced into uniting as couples. Will they learn to love each other? We'll get to know that
Jasrah|✔️ by dripped_finesse17
dripped_finesse17
  • WpView
    Reads 461,583
  • WpVote
    Votes 33,639
  • WpPart
    Parts 43
"ALHAMDULILLAH. IT'S OFFICIAL. JASRAH IS NOW HASSAN'S WIFE". She felt her heart threatening to breakthrough it's ribcage. Cheers were all over the house. Anty Amina and Asiya were nowhere in sight. A lone tear escaped her eyes but she did well to clear it before she gets caught. The whole house was filled with chatter and joy from different angles. Jasrah grew up with her step mom and step sister in Kaduna. She was subjected to different types of injustice. She lost her mom while giving birth to her and after Graduating from High school, her dad passed away due to heart failure. Life hasn't been easy for her. She got married to Hassan. Let's see how far they go More to come, ur comments and votes matter 😭🙏
MATAN ASOKORO  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 4,004
  • WpVote
    Votes 74
  • WpPart
    Parts 1
our today's marriage life and the problems of it.