AminaSidiIbrahim's Reading List
24 قصة
SO NE SANADI بقلم rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    مقروء 929
  • WpVote
    صوت 40
  • WpPart
    فصول 10
Short Love Story... labari ne akan zazzafar soyayya, yaudara, son duniya, kazafi, cin amana. Soyayyar gaskiya.
RABI'ARUL ADDAWIYYA. بقلم Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    مقروء 27,754
  • WpVote
    صوت 1,792
  • WpPart
    فصول 28
Zumunci ne mai ban al'ajabi tsakanin jinsin mutum da Aljan wanda ya rabe tsakanin musulmai da kafiransu.
Zuri,a Daya بقلم OumRamadan1
OumRamadan1
  • WpView
    مقروء 33,055
  • WpVote
    صوت 3,044
  • WpPart
    فصول 48
Ko wacce tana takama da asalinta da yarenta, zazzafan kishi tsakanin wasu kishiyoyi na kabilar kanuri da kuma buzuwa da mijinsu bafulatani
KUDI...kumbar susa! بقلم SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    مقروء 24,912
  • WpVote
    صوت 771
  • WpPart
    فصول 8
Yar cikin aminiyarta ta aure mata miji... komin nisan jifa kasa zai fado,haka ma komin nisan dare gare zai waye,qaddara zanen ubangiji ne ayayin da shi mugunta da jahilci kirkiran mutum ne...find out what happen when the unxpected meet the expected. #JUD #Daddy Aliyu #hajiya Ramat
ABDULKADIR بقلم LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    مقروء 378,207
  • WpVote
    صوت 31,685
  • WpPart
    فصول 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
MASIFAFFAN NAMIJI..! بقلم JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    مقروء 66,337
  • WpVote
    صوت 4,589
  • WpPart
    فصول 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
ƘADDARARREN AL'AMARI بقلم rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    مقروء 8,793
  • WpVote
    صوت 698
  • WpPart
    فصول 17
Labarin ya yi nitso ne akan wasu marayu su uku. Rayuwar ta zo musu a cikin bahagon yanayin da basa iya gane dai dai da rashinsa, duk sanadin ƙunci maraici, ba su da mafaɗi balle su samu wani jagora da zai rika tsawatar musu. ******* Akwai wani abu a tare da shi, da ya zame masa babban naƙasu a cikin rayuwarsa, kuma a duniyarsa yana da gata uwa da uba duk suna raye. Akram ya taso cikin babban ahali, kuɗi da mulki, sai dai kash duk da wannan daula da yake ciki, akwai abin da ya rage masa jin daɗin duniyarsa. Akwai babban tashin hankali, tsantsar tausayi, rikici, damuwa, wahala, ƙunci, rashin ƴanci, cin zarafi, rikitacciyar soyayya.
RAGGON MIJI RETURN بقلم mumies122
mumies122
  • WpView
    مقروء 127,128
  • WpVote
    صوت 3,775
  • WpPart
    فصول 35
bakomai kakeso kake samu a rayuwa ba ,abinda kayi harsashe kanshi yakan iya kin faruwa ,bawanda ze zama perfect akomi kowa da inda yagaza rayuwa cike take da hakuri da kalubale arage buri ,wannan taken shine (sauya tunani)
+9 أكثر
BA UWATA BACE بقلم meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    مقروء 68,773
  • WpVote
    صوت 5,252
  • WpPart
    فصول 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska