AfricanQueen300's Reading List
14 historias
GOBE NA (My Future) por KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    LECTURAS 166,983
  • WpVote
    Votos 17,216
  • WpPart
    Partes 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
DA CIWO A RAYUWATA.... por Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    LECTURAS 212,566
  • WpVote
    Votos 24,729
  • WpPart
    Partes 54
Sanin Wasu abubuwa nada matukar wuya....
BOROROJI....The Journey of Destiny!!! por Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    LECTURAS 92,510
  • WpVote
    Votos 16,559
  • WpPart
    Partes 73
love and Destiny.... She never thought of falling in love with him, but he never fell in love with her. She never knew who you trusted would betray you until she sought true love ....
A Muslim Tale por Royal7
Royal7
  • WpView
    LECTURAS 2,760,007
  • WpVote
    Votos 137,513
  • WpPart
    Partes 51
[reached #1 in Spiritual] 11/17/15- 8/18/16 Amira Abdul is a bright,well educated girl filled with joy and much potential. Is a practicing Muslim and teaches. Her parents and her love for her religion and is what her life revolves around. Then there's Amir Ali. A good looking educated man who has his own thinking. To him independence means to become a man who takes no help even if that means leaving his fathers company and becoming ceo on his own. When the two are paired up for marriage Amira is faced with a man who seems to have no care for her.Ever hear of "the struggle is real" well thats there relationship. Their marriage life becomes an obstacle and their love becomes stronger. Distance creates a stronger love then you think. Arrange marriages are tough but it's worth fighting for. A wise man once said, 'its better to love the person you marry than to marry the person you love'
A Muslim's Romantic Journey por KittyCrackers
KittyCrackers
  • WpView
    LECTURAS 17,289,222
  • WpVote
    Votos 356,933
  • WpPart
    Partes 82
As a Muslim girl, marriage is one of Safia's biggest dreams. All her life she kept herself pure for her faith and her future husband. Although having never had experienced love, and occasionally doubting whether she will, Safia feels herself growing impatient being single. She then sends her family to search for 'the one.' Trusting her family, she decides to say yes to the first person her family finds for her. She believes she will get married and face all her problems with her husband by her side. Is it really as simple as that? Yusuf feels a void in his heart. He tries to deny it, but he knows his mother's not proud of him. He knows she wishes he could be a little more modern like his brother. He wanted his family to find him a wife while he could focus on his deen (faith), but his idea of a wife clashes with his mother's. Seeing that his family were struggling to find him someone he likes, he decides to take matters into his own hands. But is he rushing into decisions without thinking?
Islamically Ever After por veiledservant
veiledservant
  • WpView
    LECTURAS 727,340
  • WpVote
    Votos 44,074
  • WpPart
    Partes 36
We all want our own 'happily ever after' and I was no different. I aspired to be like Khadija (ra), the wife of prophet Muhammad (saw) strong, faithful and caring for her husband. I wanted to be his everything, his rock, his shoulder to lean on and his best friend. I wanted someone who would complete my deen, love me unconditionally and care for me but up until then the only romance in my life would had to have been my relationship with ice cream. I wanted a love story that would move people to tears, that would be passionate and extraordinary. And boy did I get one...
ZATO...!  por pinkylady222
pinkylady222
  • WpView
    LECTURAS 25,264
  • WpVote
    Votos 3,705
  • WpPart
    Partes 48
Acikin talatainin daren bakajin motsin komai sai kukan k'wari akai akai.Takowa take a hankali, sai dai duk sa'ilin da ta dauke kafarta tana jin kamar akwai mai maye gurbin sawun nata da nashi takon, k'okarin kauda tunanin hakan ta dinga yi sakamakon fitsarin da take jin idan ta k'ara cikakken minti d'aya bata yi shi ba zai zubone da kansa......
RAGGON MIJI RETURN por mumies122
mumies122
  • WpView
    LECTURAS 127,133
  • WpVote
    Votos 3,775
  • WpPart
    Partes 35
bakomai kakeso kake samu a rayuwa ba ,abinda kayi harsashe kanshi yakan iya kin faruwa ,bawanda ze zama perfect akomi kowa da inda yagaza rayuwa cike take da hakuri da kalubale arage buri ,wannan taken shine (sauya tunani)
BAHAUSHIYA.....!? por Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    LECTURAS 40,291
  • WpVote
    Votos 3,362
  • WpPart
    Partes 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
RUWA BIYU..... por Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    LECTURAS 15,186
  • WpVote
    Votos 1,634
  • WpPart
    Partes 22
They were born in one day! one Womb! one person! but their destiny has divided their world, One Muslim and evil! one person Christianity person The Lord's case is under control! So He arose and created them as one! They were born once! They were born of one man! But their destiny is the same! While it makes their world different! Bad and good man!