Liste de Lecture de dijaabdou
109 stories
Thread Of Destiny by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 8,846
  • WpVote
    Votes 512
  • WpPart
    Parts 13
Amatullah is weary of a community that measures her worth only by a marriage. Faced with constant societal scorn and the harsh reality that no man desired her hand in marriage, she refused to succumb to despair. Instead, Amatu claimed her dignity and future by pursuing education. Her ambition, however, only fueled vicious rumors. Her community whispered that she used her studies to mask her lack of morals and avoid her duties. Amatu is determined to prove them all wrong. Her carefully constructed world is thrown into turmoil by the sudden reappearance of Ukashat, a wealthy, reserved Arabian man whose intentdramatic turn of events links their lives forever, leading to a stunning marriage twist that will leave Amatu reeling. Will Amatu finally find the respect and true love she deserves in the arms of a man sheions are as mysterious as his past. He is the last man Amatu would ever trust, and their paths seem set for immediate, destructive collision. But fate, known as Alkadar, works in profound and unexpected ways. A single, never chose? Or is this just the beginning of a destiny far more complicated than any rumor? ***
JALILAH by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 1,175,021
  • WpVote
    Votes 103,711
  • WpPart
    Parts 84
A painful love story.......... Duk yanda taso bacci ya dauketa ta kasa, juyi kawai take akan yar katifarta, ina zata sa kanta? Ya zatai da rayuwarta? Ina zata sa kanta? Me ya cancanta tai? Me zata zaba tsakanin burin zuciyarta da lafiyar Mahaifiyarta? Wasu zafaffan hawayene suka zubo mata......... Ku biyoni dan jin rayuwar Jalila a tsakiyar so da ceton Mahaifiyarta,
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 524,492
  • WpVote
    Votes 42,194
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
...DAGA ALLAH NE! by rashkardam
rashkardam
  • WpView
    Reads 2,722
  • WpVote
    Votes 159
  • WpPart
    Parts 1
Wannan labarin ya faru da gaske ba wai kirkira bane. Kashi 80 na labarin gaskiya ne, kashi 20% na labarin zai zama don gyara ga labarin da ya kawatu don isar da wata sako aciki. Labari mai kunshe da abun tausayi. Labari ne mai taɓa zuciyar mai sauraro acikinta. Labari ne da yake kunshe da cin AMANA gami da YAUDARA acikinta ga zazzafar soyayya mai ɗauke da tausayi.
MADUBIN GOBE by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 86,257
  • WpVote
    Votes 8,547
  • WpPart
    Parts 63
Duniyar Nuratu cike take da duhun da ta mamaye. Rayuwarta tafe take cikin damuwa da ƙaddarar da ta tsinci kanta. Ko yaushe za ta samu haske cikin duniyarta da rayuwarta? Waye gwanin da zai haskaka mata? Yaya Al-ameen? Col.Ahmad? Dr Awwab ko Mufid? 19/11/2020 #8 in love, most impressive ranking🥇 #1 in thriller story #3 in hausa Novels 03/05/2023 #1 in Africa most impressive ranking🥇 #3 in Muslim #11 destiny My new Book GOBE DA NISA Ya fara sauƙa a ArewaBook da Wattpad, da WhatsApp. 07037487278 chat me.
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,019
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
..... Tun Ran Zane  by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 97,397
  • WpVote
    Votes 7,989
  • WpPart
    Parts 42
No 1 in General Fiction on 21 September. A lokaci guda duniya ta yi mata juyi mai zafin gaske. A lokacin rayuwa ta kawo mata zabi mai cike da hatsari da nadama. Ta yi watsi da duk wata fata, ta dakatar da duk wani mafarki....tun da dama ai mafarki na wadan da suka yi barci ne. Duk da hakan, Hindu ba ta cire rai ga samun Rahamar Allah (SWT) ba, ko da kuwa zai zo ne a sigar kyakkyawan mutumin da zai kara jijjiga duniyar ta sannan ya dasa kaunar sa cikin zuciyar ta a lokacin da ita kan ta ta yanke kauna ga samun hakan. Daga ranar da ta amince son sa ya shige ta ta san ba makawa, tun ran gini, ran zane!
SHURAKH  by Basira_Nadabo
Basira_Nadabo
  • WpView
    Reads 29,795
  • WpVote
    Votes 1,244
  • WpPart
    Parts 40
Shurakh labarin yarinya ce wanda yan uwan babanta suka b'atar da uban ta tun tans ciki, ta tashi cikin wahalar talauci babu mai taimakon su daga itah har mamanta daga karshe reshe ya juya da mujiya kudai ku biyomu don jin ya zata kaya, mun gode. Karku manta da sunan littafin SHURAKH
DUNIYARMU (Compelet) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 33,898
  • WpVote
    Votes 1,577
  • WpPart
    Parts 41
ko wacce kaddara akwai yarda take fadowa cikin duniyar dangin rai ta dadi da akasin ta zuciyoyi mafi ragwata ba su fiye daukar kaddara ta ko wani hali ta zo musu ba ba sa duba da yanayin rayuwar Duniyarmu da yarda Allah ya tsaga ga ko wani dangin rai zai yi ta mafiyan dangin rai zuciyoyi na kai su ga daura hannu aka su kurma ihu suna mai furta sun shiga uku wasu kuma masu jaruman zuciya murmushi suke su na mai cewa sun shiga aljanna
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,577
  • WpVote
    Votes 6,582
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi