Farin ciki
96 stories
BAI SAN DANI BA (THE GIRL HE NEVER NOTICED)  by Walida_waziri
Walida_waziri
  • WpView
    Reads 38,696
  • WpVote
    Votes 2,917
  • WpPart
    Parts 16
He's rich, she's poor, he have it all, she have nothing, he's a multimillionaire, the CEO of A.A FASHION DESIGN EMPIRE, she's just a girl with big dreams.. They meet by accident, she loves him so much, she's the girl he never noticed, she dedicated her life to him, but he doesn't know about her existence, they live in two different worlds, but faith brought them together.. Well he ever noticed her? Will she ever get the man of her dream? Will they ever unite?? Will she ever achieved her dreams??? Follow Zeenarth and Aryan, in their journey, to find out more.... HAUSA/ENGLISH LANGUAGE BOOK.. 20 VOTES AND I WILL CONTINUE. High Rank #4 - TEENFICTION. 22/6/2018 High Rank #4 - ROMANCE. 23/6/2k18 High Rank #3 - TEENFICTION. 3/7/2k18 High Rank #14 - LOVE. 71/7/2018 High Rank #1- ROMANCE. 15/10/2k18
Jasmine Baturiyya ce by Amiratuoo
Amiratuoo
  • WpView
    Reads 128,931
  • WpVote
    Votes 9,158
  • WpPart
    Parts 66
Completed JASMINE haifafiyar kasar ingila (England) ce. Ya'a ga hamshakin mai kudi Mr.Mahmud Alejandro, Jasmine tah Kammala karatun tah a fanin likitanci (Neurosurgeon ce). Tana rayuwarta a cikin garin Cambridge da ke kasar England tare da Mahaifinta da kuma Yayanta Jamal wanda yake matukar sonta tare da nuna mata kulawa dan sam baya son abunda zai tabata. Mahaifin Jasmine yah kasance da asalin kasar Spain neh, Mahaifiyarta kuma yar kasar Nigeria ce. Bayan Rasuwar Mahainfinsu neh Jasmine ta yanke shawarar tawowa kasar Nigeria da taimakon Yayanta, domin neman Mahaifiyarta da bata taba gani bah sai a hoto . Jasmine tah sauka a Nigeria a gidansu Alamin Abokin Yayanta kuma Da'a ga aminin mahaifinta. Anan take haduwa da kalubale kalala tare sauyin rayuwa. Soyayya, Yarda , Aminci da Cin Amana tare da Darusa masu tarin yawa domin kuwa yadda ta dauki Rayuwa sam bah haka take bah. ................ Alamin yah kasance mutum neh bah mai yawan magana bah sannan bashi da son shiga harkar mutane, sai dai kuma yah kasance mai farin jinin Jama'a kansancewarsa Babban da ga sanannen Attajiri Alhaji Yunus Attah, kuma Na Farko (1) a cikin jerin Matasa yan Kasuwa, yan kasa da shekara Talatin 30 ( 30 under 30) Masu arziki (billionaires) a Africa wanda Mujallar Forbes magazine 2018 tah wallafa. Highest ranking #1in hausa on 06/07/2020 #1 in Yasmine on 9/3/ 2020 #54 in Africa on 7/11/2019 #1 in hausanovels on 11/1/2020
AUREN DOLE by Usman_Babura
Usman_Babura
  • WpView
    Reads 576
  • WpVote
    Votes 22
  • WpPart
    Parts 1
AUREN DOLE Zaune nake a katafaren falon gidansu wanda yake dauke da manyan kujeru na Alfarma . Tun karfe 4:30 Pm na yamma nake zaune a falon gidan na shafe kusan mintuna 30 bata fito ba , Ina zaune ina danna wayata saiga kanwarta maryam, ta shigo falon dauke da plate ruwa ne da kofuna akan plate din tace dani ina wuni gashi inji Aunty Aisha , cikin murmushi nace nagode kanwata,ta tashi zata fita nace ina antin taki haryanzu bata gama shirin ba , cikin yanayin murmushi maryam tace haryanzu kwalliya take, nace da ita shikenan nagode. Naci gaba da zama can saina farajin wani irin kamshi mai gusar da tunani , Ashe Gimbiyar tawa ce Aisha take tafe daga kaina da zanyi sai hada ido mukayi, Aisha farace doguwa, kyakykyawa ta sakko da gashi kanta har gadon bayanta , gata mai sanyin murya, ga dumple ta hada komai na kyau da ake bukata ga " ya mace, Cikin rangwada da salo na tafiya, Aisha ta karaso inda nake zaune cikin sanyayyiyar muryata tace yayana kayi hakuri na dade ko? , Cikin Annushuwa da farin ciki nace haba ni banga dadewa ba, tadan sadda kai kasa tayi murmushi, tace yayana amma baka sha ruwan nan ba , cikin shawagaba ta fadamin haka, a yanayi na shauki nace wanna ruwa zansha banga sarauniyar mata ba, muna cikin haka kwatsam saiga daddy dinsu ya shiga falon ganinsa danayi yayi matukar girgiza ni matuka saboda nasan halinsa baya kaunar talaka, hada ido mukayi dashi sai naga ya harare ni , na gaishe shi bai amsa ba, ita ko aisha binmu kawai take da kallo, tayi mamakin abunda mahaifinta yayi min , a lokacin tabi daddy din nata daki domin ta bashi hakuri ta kuma fada masa wanene ni a wajenta, ko saurarenta bai ba ya daka mata tsawa ! Ina falo amma tsawar ta gigita ni, saiji nayi yace wancan dan gidan uban waye kika kawomin cikin gida banace karki kara kawomin diyan talakawa gidan nan ba, kuma ki saurareni da kyau gobe dan Aminina , Zaizo gidan nan ku sasanta kanku,
Matar Mohammed by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 152,392
  • WpVote
    Votes 7,379
  • WpPart
    Parts 61
Started 10 July 2019 Finished 10 June 2020 NOT EDITED A story about how a thirty eight year old falls in love with a seventeen year old girl. Mohammed Umar Zama a very successful business man and the owner of many companies, restaurants, casinos around the world with a wealth even he could not count. He is a drug lord he sells weapons and drugs as a part time business to countries all over the globe which brings us to our lady Amina Abubakar Abdullahi a sixteen year old teenager with five over protective big brothers and she's not yet done with her high school. The last born of an honest Nigerian politician. The former Governor of Sokoto State a two times Senator and the current president of Nigeria This book has a huge age gap between Moha and Amina. If you have a problem with books with age gap then you have been warned. Happy reading. This is my third story and I hope you give it a chance YAR MODIBBO CE
RABI'ATU by Billylosh1
Billylosh1
  • WpView
    Reads 19,116
  • WpVote
    Votes 732
  • WpPart
    Parts 23
The irresponsible woman
DAGA ALLAH NE by FatimaZois
FatimaZois
  • WpView
    Reads 43,208
  • WpVote
    Votes 2,267
  • WpPart
    Parts 45
soyayyar iyayensu ne tayi transferring xuwa kan diyansu da basu samu damar yin aure va "haidar zahra" Soyayyar da haidar ke mah zahra ita Sanya yake ganinta tun a mafarki kafin mah a haifeta alhalin kasar su mah ba daya bace
MAI HAK'URI KEDA RIBA by ayshartou
ayshartou
  • WpView
    Reads 33,287
  • WpVote
    Votes 2,283
  • WpPart
    Parts 23
It's a story about a girl who came from a poor family, she lives with her mom, brother, step mom, and her step sister. Her dad loves her so t much to the extend he can't control the love, her step mom was jealous about that because the father doesn't love Jamila her daughter as he loves Bilkisu so she decide to.....
NI DA ANAM by Queen2Mermue
Queen2Mermue
  • WpView
    Reads 76,071
  • WpVote
    Votes 3,052
  • WpPart
    Parts 37
well ! ba soyayya kaɗai bace akwai tarin darasi da manufa aciki.
BARRISTER ALEEYAH  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 33,059
  • WpVote
    Votes 1,671
  • WpPart
    Parts 26
Very Interesting Story
DUK TSUNTSUNDA YAJA RUWA by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 29,107
  • WpVote
    Votes 1,485
  • WpPart
    Parts 30
The Destiny of Life