AyshaBaba4's Reading List
12 stories
SAMHA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,434
  • WpVote
    Votes 200
  • WpPart
    Parts 5
Labari mai ban nishaɗi...nm.mm
NAUFAL (THE CHARMING) (COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 50,339
  • WpVote
    Votes 2,251
  • WpPart
    Parts 19
Labarin sanyayyar tacacciyar soyayyar ruhi biyu.. Wanda akai wa auren dole da juna, Amman basu san da hakan ba. Shin ya zaman nasu zai kaya idan suka gano? NAUFAL da AYOUSH. Growing in Love is a beautiful love story. A heartfelt and emotional adventure of two young lovers AYUSH AND NAUfAL willing to take a chance. The two discover they may be better suited for each other.
Namijin Zaki 🦁  by mrs_naseer
mrs_naseer
  • WpView
    Reads 28,265
  • WpVote
    Votes 2,474
  • WpPart
    Parts 41
Soyayya tsakanin Handsome super strong guy da Meeno.. ki biyo ni dan jin labarin Namijin Zaki
zakisan koni waye by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 58,738
  • WpVote
    Votes 1,950
  • WpPart
    Parts 11
true love
AUREN DOLE by Usman_Babura
Usman_Babura
  • WpView
    Reads 573
  • WpVote
    Votes 22
  • WpPart
    Parts 1
AUREN DOLE Zaune nake a katafaren falon gidansu wanda yake dauke da manyan kujeru na Alfarma . Tun karfe 4:30 Pm na yamma nake zaune a falon gidan na shafe kusan mintuna 30 bata fito ba , Ina zaune ina danna wayata saiga kanwarta maryam, ta shigo falon dauke da plate ruwa ne da kofuna akan plate din tace dani ina wuni gashi inji Aunty Aisha , cikin murmushi nace nagode kanwata,ta tashi zata fita nace ina antin taki haryanzu bata gama shirin ba , cikin yanayin murmushi maryam tace haryanzu kwalliya take, nace da ita shikenan nagode. Naci gaba da zama can saina farajin wani irin kamshi mai gusar da tunani , Ashe Gimbiyar tawa ce Aisha take tafe daga kaina da zanyi sai hada ido mukayi, Aisha farace doguwa, kyakykyawa ta sakko da gashi kanta har gadon bayanta , gata mai sanyin murya, ga dumple ta hada komai na kyau da ake bukata ga " ya mace, Cikin rangwada da salo na tafiya, Aisha ta karaso inda nake zaune cikin sanyayyiyar muryata tace yayana kayi hakuri na dade ko? , Cikin Annushuwa da farin ciki nace haba ni banga dadewa ba, tadan sadda kai kasa tayi murmushi, tace yayana amma baka sha ruwan nan ba , cikin shawagaba ta fadamin haka, a yanayi na shauki nace wanna ruwa zansha banga sarauniyar mata ba, muna cikin haka kwatsam saiga daddy dinsu ya shiga falon ganinsa danayi yayi matukar girgiza ni matuka saboda nasan halinsa baya kaunar talaka, hada ido mukayi dashi sai naga ya harare ni , na gaishe shi bai amsa ba, ita ko aisha binmu kawai take da kallo, tayi mamakin abunda mahaifinta yayi min , a lokacin tabi daddy din nata daki domin ta bashi hakuri ta kuma fada masa wanene ni a wajenta, ko saurarenta bai ba ya daka mata tsawa ! Ina falo amma tsawar ta gigita ni, saiji nayi yace wancan dan gidan uban waye kika kawomin cikin gida banace karki kara kawomin diyan talakawa gidan nan ba, kuma ki saurareni da kyau gobe dan Aminina , Zaizo gidan nan ku sasanta kanku,
muwaddat  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 156,848
  • WpVote
    Votes 4,242
  • WpPart
    Parts 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......
 IZINAH CE 2017 (completed) by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 314
  • WpVote
    Votes 8
  • WpPart
    Parts 2
izina........
BOYAYYEN MUTUN (THE MASK MAN)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 34,474
  • WpVote
    Votes 876
  • WpPart
    Parts 5
What happen when two different world meet??
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,691
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
A HAKAN NAKE SONSA by Official_Autar_Yaya
Official_Autar_Yaya
  • WpView
    Reads 468
  • WpVote
    Votes 65
  • WpPart
    Parts 13
Littafin ya kunshi abubuwan fad'akarwa, nishadantar wa, sadaukar wa, soyayya tá gaskiya wacce babu ruwan ta da kudi, kyau, aji, mulki ko sarauta, illar bijirewa iyaye, fa'idar biyayya wa iyaye, da dai sauran su, ku biyoni dan jin yadda abun yake, karku manta kuyi vote