Pi McCoy's km Ohio wikdyekhdjcchmdgw
4 stories
KURUCIYAR MINAL by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 327,932
  • WpVote
    Votes 22,539
  • WpPart
    Parts 101
This isa kinda story of a girl called MINAL where by she is a troublesome teenager but as the story goes,destiny joins her with one of Nigeria's military captain,the arrogant, softhearted CPT/MJ YAZEED ABDULMAJEED UMAR how will this saga end? What will happen when enemies are always chasing after their happiness to the extent of separating them? Is their love enough to bring them back together? DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA. Follow me on kuruciyar minal to find out. RANKS YAZO NA #1 A AGRICULTURE NA #4 A HATRED ### UNEDITED ###
TAWA K'ADDARAR...... by Feedohm11
Feedohm11
  • WpView
    Reads 33,409
  • WpVote
    Votes 1,728
  • WpPart
    Parts 17
Labari ne na wata Yarinya da ta tashi cikin gata da kulawar iyayenta lokaci guda duniyar ta juya mata yayin da ta hadu Kaddara ta rasa dukkan iyayenta Sanadiyyar gobar da ta cinyesu harda karamar kanwarta !ta dimauce ta rasa duk wani tunaninta!Ta rasa wacece ita? Kaddara ta jefa ta hannun wasu azzalumai suka gurgunta mata rayuwa su sayar da ita a kasar india a matsayin KARUWA......
JINI D'AYA by ayshatmadu
ayshatmadu
  • WpView
    Reads 9,362
  • WpVote
    Votes 435
  • WpPart
    Parts 21
cikin d'aga murya mai rikitarwa yayi magana wanda yasa tayi saurin d'ago da rinannun idanunta da suka rine daga kalar fari suka koma ja. "ina so ki fita a harkata, mace wadda ta san mutuncin kanta nake so na aura ba ba wadda ta watsar da nata a titi ba." du'kewa kasa tayi ta saki wani kuka mai cin rai gami da dafe kanta da yake sara mata. Tofa mai yayi zafi haka da yake fad'a mata wad'annan munanan maganganun? amsarku tana nan a cikin littafin nan mai suna JINI D'AYA.
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,461
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃