Aaaaaazee77's Reading List
94 stories
WASIYAR AURE😭❤❤complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 47,629
  • WpVote
    Votes 8,729
  • WpPart
    Parts 55
Atsorace yakira sunanta tana kwance kan kafadarsa ya'dago fuskarta idonta arufe 'kib, Nandanan yadaburce yakwantar da'ita flat yafada kitchen dagudu yadebo ruwa yawatsa mata shiru babu labari. Afirgice jiki narawa yasa waya yakira Dr Usaini abokinsa yagayamai duk halin da yake ciki, "Dakata kanatsu ingaya maka taimakon dazaka bata kan nazo", Hamza nashare hawaye yace "toh inajinka dan Allah gayamin ko numfashi batayi" "Okay compressing zakai mata sau talatin da biyu inbata farfadoba saika bata Mouth to Mouth respiration kanatsu kaimata dakyau dan Allah" "Toh saikazo", Hamza yafada yakashe wayar", Compressing yafara mata harya wuce 'ka'ida, ganin basauki sai Allah yadawo yarike haccinta yasa bakinsa cikin nata yahura, Agurguje yadago kai yana sharta zuba yakalleta ba labari, jiki narawa yakallah sama yatattaro duk wani nutsuwa yacire 'dar yarintsa ido yamaida lips dinshi yakafa kan nata yahurawa cikin kwarewa, 'Dago kan dazai yaduba yaga idonsa kwar cikin nata, Kasa magana yayi dan murna yarungumeta dasauri yana maida ajiyar zuciya yakira sunanta cikin muryar da batai tsammaniba, wani irin sexy voice maidadin saurare taji yace "Ushna", Yadda yayi maganar yasa takasa amsawa, tayi shiru tana 'ko'karin tantance duniyar da take, shin mafarkine ko wani irin al'amarine data kasa fahimta sai saurare?, "I was very scared! i thought i'll lose u too, banso nazam sanadin mutuwarki kamar yarda nayi na yarki Ushna, dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidanne", Zata yun'kura tatashi taji anyi gyaran murya akansu, sanadin dayasa Hamza yai firgigi ya murguna atsorace kamar mara gaskiya yajuyo.
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 103,901
  • WpVote
    Votes 7,419
  • WpPart
    Parts 50
labarin na 'kunshe da Yaudara, Kiyayya, Soyayya, Tausayi, rikon Amana, Nishadi, Rudani, Juriya, Kaddara, Son abun duniya,......... A takaice! littafin na kulle da sako dan nishadantar, wa'azantar da mai karatu. In Summary........ Saifullahi (Saif) yarone, dangatan dangi, uwa uba harda sauran dangi, babu abunda yataba naima ya rasa, Saif nada ilimin arabic da boko, ladabi da biyayya dan gidan hutu da tarin dukiya saidai yanada Mahaifi Alhaji Sadiq (daddy), mai murdaddiyar ra'ayi, dan jari hujja, bin Bokaye kamar abin adone gun Daddy,...... mahaifiyar Saif Hajiya Salma(mommy), macace maison ra'ayin mijinta saidai Mommy bata yarda ta biyemai gun bokaye ba ....... shin ko Daddy da Mommy zasu amince da bukatar Saif a soyyaya!???? **************** Zinaru yarinya ce kekkyawa yar Sarkin Garin Rano, kaddara da kiyayya sukasa tagano ita yar tsintuwace ba yar Sarki ba, hakan yasa tazo kasar Nigeria domin naiman iyayenta..... shin ko zata gansu raye? ko amace????????
ZABEN TUMUN DARE by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 17,432
  • WpVote
    Votes 3,307
  • WpPart
    Parts 47
Mafi yawancin lokuta zabin zuciyarmu shi mukafi kanbamawa, Bama duba mai zaije yazo, a kasar Hausa mukan bawa abu guda shaida kuma haka zamuyi ta bibiyar abun nan da shaida marar kyau bazamu taba la'akari da bangare mai kyawu ba na abin, dayawa daga cikinmu kyau shine abin so , komi mai kyau mukeso ba ruwan mu da badinin abin, tuhume tuhume sunyi yawa kan ya'yan masu kudi, da dama ana ganin basu iya komi ba! Daga kan darajta dan adam, tsoron Allah su, zaman aurensu da mu'amalarsu da tarbiyarsu, ko kunsan dan talaka yafi Dan maikudi iya izza da wulakanta dan adam idan ya samu ko duniya a hannunsa, ba duk abinda ka gani bane yake zama dai dai da ko tunaninka. Dayawanmu ZABIN ALLAH bashi bane abinda mukeso, mukanso ra'ayin zuciya da abinda ta kullah, har ya kaimu ga ZABEN TUMUN DARE! Zabi mafi muni a rayuwa.......... Ku biyoni dn jin yadda ZABIN MUHAMMAD KABEER yake kasancewa cikin duniyar tunaninsa.
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 104,875
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr
K' A S A I T A (LABARIN YAREEMA NASEER) by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 9,750
  • WpVote
    Votes 315
  • WpPart
    Parts 18
Littafin KASAITA littafi ne dake dauke da labarin SARAUTA, Wanda shi Yareema NASEER ya Shiga kalubale dayawa na rayuwa a dalilin sarauta, a gefe guda kuwa ya fada makauniyar soyayyar ta batare daya ankare ba, dukda yanada wata masoyiyar a gefe wacce yake ganin itace sarauniyar birnin zuciyar sa sai gashi zancen yasha bambam a Inda beyi tsammanin Hakan ba, shin Koh ya labarin zai kasance? Koh wanne kalubalen yake fuskanta? wacece Wannan daya fada makauniyar soyayyar tata? Mu hadu tsundum a cikin littafin KASAITA domin... ILMANTUWA NISHADANTUWA A cikin kayataccen littafin KASAITA, taku a koda yaushe NUCEEYLUV 😘.
FULANI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 46,384
  • WpVote
    Votes 2,353
  • WpPart
    Parts 18
FULANI -The story of unwanted girl, she always had a strong sense of destiny...! The story of a Prince and his kingdom. witchcraft, distorted relationships, hidden secrets, selfishness.
I MARRIED A PRINCE 👑  by meenatsalanke
meenatsalanke
  • WpView
    Reads 307,982
  • WpVote
    Votes 20,155
  • WpPart
    Parts 70
In the heart of Northern Nigeria, where tradition and culture run deep, a young Fulani girl's fate is sealed when she's forced into a marriage with the stranger she saved by the river bank, unaware he is the prince of Gombe. As she navigates the complexities of royal life, she must confront the Harsh realities of her new world and the secrets that surround her new world. Will she find Love, or will duty and tradition tear them apart? . With the rich cultural heritage of this the North as its backdrop, "I Married a prince" is a tale of love , duty, deceit ,betrayal ,royalty ,bloodshed and romance Dive into the world of " I MARRIED A PRINCE" to discover.
ANWAAR  by deeju__
deeju__
  • WpView
    Reads 23,485
  • WpVote
    Votes 2,966
  • WpPart
    Parts 31
Not your typical arewa love story. DISCLAIMER**** This book is Islamic but does not portray the perfect Islamic religion.
AYEESHA(hausa love story) by Ayeeshala
Ayeeshala
  • WpView
    Reads 16,813
  • WpVote
    Votes 1,423
  • WpPart
    Parts 24
Aisha Muhammad Adamu is a kind, lovely and gentle girl but some times mean everything changed when she met Muhammad the son of Abubakar Umar read and find out;***
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 512,312
  • WpVote
    Votes 52,569
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."