Ruqqs
Истории 172
CIKAKKIYAR MACE на RASHOWS
RASHOWS
  • WpView
    Прочтений 36,106
  • WpVote
    Голосов 2,660
  • WpPart
    Частей 49
Littafi ne na CIKAKKUN MATA wa da suka amsa sunansu CIKAKKUN MATA M , yarinyace wacce take da burin ganin kowace mace agarin tazamo CIKAKKIYAR MACE wacce zata iya sarrafa mijin ta ,ta tarairayeshi ,ta nuna masa tsantsar soyayya,wacce zata zamo tana gamsar damiji a shimfid'a, sannan uwa uba ta kasance ta iya kisisina,da zallan shagwab'a.
MENENE MATSAYINA ?  на fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Прочтений 127,171
  • WpVote
    Голосов 8,125
  • WpPart
    Частей 43
fictional story
HASKEN RANA✔️ на mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Прочтений 42,346
  • WpVote
    Голосов 3,860
  • WpPart
    Частей 34
wacece ita? menene sunanta? inane garinsu? suwaye iyayenta? wace irin rayuwa ta gudanar a baya da ta tsinci kanta a wannan hali? ta farka a tsakiyar ciyayi, bata tuna komai na rayuwarta ko da sunanta, mutane suna mata kallo na daban wasu na zarginta, saidai bata da mafita sai amincewa zantukansu, bata da abinda zata kare kanta, neman amsoshin tambayointa takeyi yayin da abu d'aya ke dakatar da ita, su waye wad'annan mutane dake bibiyarta? me suke nema a wajenta? shin zata iya samun amsar tambayoyinta a wajensu? labari ne mai cike da sar'ka'kiya, abun tausayi, abin al'ajabi, da kuma soyayya.
KUNDIN HASKE💡 на Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Прочтений 303,572
  • WpVote
    Голосов 23,825
  • WpPart
    Частей 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
ZYNAH на Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Прочтений 81,135
  • WpVote
    Голосов 4,732
  • WpPart
    Частей 63
Here is a story of a teenage hausa girl Zynah who happens to come from a wealthy nd peaceful family but was hated by her younger sister whom she loves a lot, nd betrayed by her bestfrnd whom she tells all of her secret, nd unknowingly fall for a guy whom she thinks is arrogant bt nonetheless does she knows he has falling for her too, wat do u think will b d out come?
ITACE K'ADDARATA на ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Прочтений 141,278
  • WpVote
    Голосов 6,583
  • WpPart
    Частей 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
Aisha_Humairah на MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Прочтений 775,112
  • WpVote
    Голосов 64,199
  • WpPart
    Частей 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
🍒🍒SOYAYYA MAI GARƊI🍒🍒 на SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Прочтений 43,590
  • WpVote
    Голосов 2,521
  • WpPart
    Частей 51
It's all about love betrayal of trust and bargaining
SULTAN MERAH на Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Прочтений 32,581
  • WpVote
    Голосов 1,403
  • WpPart
    Частей 9
Story of a young blind Fulani girl👸🏻
DAMUWATA на ayshartone
ayshartone
  • WpView
    Прочтений 3,314
  • WpVote
    Голосов 131
  • WpPart
    Частей 2
"hakika Allah kaine gatana kuma gareka na dogara kai ke kashewa kuma kake rayawa, kai ke fitar da rayayye a cikin matacce ka kuma fitar da matacce a cikin rayayye. ya Allah ina rokon ka da sunayenka kyawawa da ka barwa kanka sani, da wanda ka barwa Annabawanka sani, da wanda kabarwa Annabi muhhammad SAW sani da kadauke rayuwata idan mutuwata ce Alkhairi a gareni. ya Allah idan kuwa rayuwata ce alkhairi a gareni ina rok'onka da kasanya DAMUWATA tazamo tarihi a gareni, ya Allah ka kareni da sharrin mashairanta kasanya Aljanna tazamo makomata, hakika ni k'ask'antaciya ce maraya talakar da tarasa gata sai naka ya Allah hakika duk wanda yasamu gatan ka yasamu gatan kowa ya Allah ka k'ara bani hakuri da juriyar rayuwar dana fuskance kaina a cikin ta,