nuhusuwaiba's Reading List
51 stories
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,508,358
  • WpVote
    Votes 121,621
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
BABU SO... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 9,152
  • WpVote
    Votes 332
  • WpPart
    Parts 6
hhhh miya kawo kishi. littafin babu so yazo muku da nasa salon na musamman shima. sunce BASU son juna. to amma mike kawo musu KISHIN juna kuma masu karatu? a waje ɗaya zamu sami wannan amsar. shine ta hanyar bibiyar littafin BABU SO MIYA KAWO KISHI ɗaya daga cikin books biyar na zafafa dake zomuku cikin kowanne salo na burgewa.
TAUHIDA ✔️ by Deedi--
Deedi--
  • WpView
    Reads 121,919
  • WpVote
    Votes 9,965
  • WpPart
    Parts 42
"Have you no heart?" He stopped. Sayf turned abruptly to face her, feeling as every word she spoke got to his nerves. "What in the name of Allah is wrong with you?" he asked with a sigh. "Are perhaps mentally impaired?" he asked again trying to be clear. "If I was I wouldn't be here in the first place" she voiced narrowing her eyes on him. Yes, he insulted her but that was the least of her problems. She will have to avenge at a more convenient time later. "Then leave" he seethed glaring directly at her. "Stop challenging me" she said holding her waist with both hands. He hissed and started walking away majestically. He was so done wasting his words on her. Tauhida groaned and murmured softly beneath her breath but it didn't remain unheard to him "Koh dutse ne kai albarka" she said and he found himself smiling weirdly to no one in particular. ~•~•~•~•~•~•~•~•~•~ Just like scattered stars trying to cluster again, just like the scars trying to heal with love, just like the swirling storm breaking down all bounds and just like the blinking starlight shining on a mirror, this story is also a mirror of life. Cold secrets will be clamped just like the break of dawn. Despite all odds, underneath their ventricles and atria is an undying love for each other. Just stay tuned with me so I will prove once again how fate can actually change the hearts of two people, Tauhida Al-amin Borodo and Sayf Hakeem Elnafaty @ "Tauhida". Lots of love Deedi-- ❤️
Wata Rayuwa by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 6,655
  • WpVote
    Votes 517
  • WpPart
    Parts 43
Labari kan karamar budurwa data samu kanta cikin kangin rayuwa,!!!! Faryah karki taba barina ke tawace har abada,hakika nayi dacen samunki, Toh amma yazaiyi daya bude ido yarasata a duniyarsa? Sannan ita yazatayi da WATA RAYUWAR data tsinci kanta? Wace irin haduwa zasuyi bayan dogon lokaci da rabuwarsu sannan tayaya? Gasu kuma a rayiwa mabanbanta!!!!! Labari ne daya kunshi al'amara🌌🌌 hasashe🤔🤔,tausayi ☹️☹️ban haushi 😠😠harma da karfin mulki🤴👸,dama sauransu 😊😊. Duk zaku samu a cikin wannan littafin na 💎💎WATA RAYUWA💎💎.Tare da ni ♥️❤️Sadi sakhna ♥️❤️(the legendary novelist)🌄🌄🖌️🖌️💃💃💃💃 Sai kun zoooooo 💃💃💃💃😊😊😊😊🖌️🖌️🖌️📝📝.
BAƘAR INUWA....!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 14,656
  • WpVote
    Votes 252
  • WpPart
    Parts 12
Labari mai cike da sabon salo. Cakwakiyar siyasa. Soyayya mai sanyi da tsuma zuciya. Kai idan zanta jerowa sai na baku page guda anan. Ku kasance da BAƘAR INUWA.. domin jin su wanene baƙar inuwar?, miyazo da shi? Wane salone nashi shi kuma?. Kar dai ku bari a baku labari, dan yazo da abubuwa masu yawan gaske ta kowanne fanni da mai karatune kawai zai tantance. BAƘAR INUWA... yazone a cikin littatafan ZAFAFA BIYAR ɗin nan naku masu nishaɗantar daku da faɗakar daku. Sauran books namu suma sunzo da sabon salo na musamman masu tsinka kunnen mai karatu. Masoya ku antayo kawai, san kuwa ance gani ya kori ji😋😋😉.
WASU MATAN✔ by zeesardaunerh
zeesardaunerh
  • WpView
    Reads 21,728
  • WpVote
    Votes 2,354
  • WpPart
    Parts 105
بسم الله الرحمن الرحيم WASU MATAN Littafi ne da ya kunshi halayen matan mu na yanxu ko nace matan zamani,halaye masu kyau da ma akasin su. Wannan littafi ya kunshi Kishi,kiyayya,tausayi,dama sauran su. INA ROKON UBANGIJIN DA YA HALICCE SAMMAI DA KASSAI,YAYI MUTANE DABAN-DABAN MASU HALAYYA KALA-KALA. DUK WANDA YA KARANTAWANNAN BOOK DIN ALLAH YASA YAYI AMFANI DA ABUBUWA NA GARI YA YI WATSI DA WADANDA BA SUBA.KUMA DUK MACE MAI IRIN WANNAN HALAYEN ALLAH KASA TA DAINA AMEEEEN. ZEESARDAUNERH CE🔥🔥🔥
Secretly Married to my Professor by Hijabi_Tomboy
Hijabi_Tomboy
  • WpView
    Reads 55,831
  • WpVote
    Votes 2,231
  • WpPart
    Parts 22
Zahrah Ezz, a furious Muslim woman with a tormenting past, has a secret. Her secret? She is secretly married to her professor. Of course, She can't tell anyone she is married to him. Benjamin Florentino has several rules, and the most crucial one is never to get involved with a student, but he does and not any student but a Muslim?! Marrying a Muslim hijabi is unlike him, so why do it? Read to find out... ****** 23-years-old medical student, Zahara Ezz is a survivor. When she was in the fifth grade, something happened that shook her whole existence. Zahara's life is simple, see a problem, fight it, and never lose. Zahara has been living her parent's wishful life for her, being forced to toughen up and harden herself not to break people who surrounded her. When fate forces her to cross paths with arrogant, tough, alluring Benjamin Florentino, her misery filled past comes to haunt her in med school. She finds herself trying harder than usual to keep up her tough façade. She's stuck grasping onto life. The Professor is there to protect even if she doesn't want him there, and he isn't too thrilled to be there either.
Matar Mohammed by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 154,226
  • WpVote
    Votes 7,383
  • WpPart
    Parts 61
Started 10 July 2019 Finished 10 June 2020 NOT EDITED A story about how a thirty eight year old falls in love with a seventeen year old girl. Mohammed Umar Zama a very successful business man and the owner of many companies, restaurants, casinos around the world with a wealth even he could not count. He is a drug lord he sells weapons and drugs as a part time business to countries all over the globe which brings us to our lady Amina Abubakar Abdullahi a sixteen year old teenager with five over protective big brothers and she's not yet done with her high school. The last born of an honest Nigerian politician. The former Governor of Sokoto State a two times Senator and the current president of Nigeria This book has a huge age gap between Moha and Amina. If you have a problem with books with age gap then you have been warned. Happy reading. This is my third story and I hope you give it a chance YAR MODIBBO CE
ƘADDARARREN AL'AMARI by rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    Reads 8,793
  • WpVote
    Votes 698
  • WpPart
    Parts 17
Labarin ya yi nitso ne akan wasu marayu su uku. Rayuwar ta zo musu a cikin bahagon yanayin da basa iya gane dai dai da rashinsa, duk sanadin ƙunci maraici, ba su da mafaɗi balle su samu wani jagora da zai rika tsawatar musu. ******* Akwai wani abu a tare da shi, da ya zame masa babban naƙasu a cikin rayuwarsa, kuma a duniyarsa yana da gata uwa da uba duk suna raye. Akram ya taso cikin babban ahali, kuɗi da mulki, sai dai kash duk da wannan daula da yake ciki, akwai abin da ya rage masa jin daɗin duniyarsa. Akwai babban tashin hankali, tsantsar tausayi, rikici, damuwa, wahala, ƙunci, rashin ƴanci, cin zarafi, rikitacciyar soyayya.
muwaddat  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 157,427
  • WpVote
    Votes 4,243
  • WpPart
    Parts 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......