AbdullahiSadiyabuhar's Reading List
194 stories
KISHI DA ALJANA by ZAINABFALALU8
ZAINABFALALU8
  • WpView
    Reads 25
  • WpVote
    Votes 2
  • WpPart
    Parts 1
Aljana ke son ta aure shi, kuma tana farautar duk warce ta nemi kusanci da shi.
LIKITAN ZUCIYA by Naseeb01
Naseeb01
  • WpView
    Reads 514
  • WpVote
    Votes 20
  • WpPart
    Parts 2
Matashin ya tafi neman likitan da zai bashi magani wanda zai sauya zuciyarsa daga mai biyewa son rai zuwa tsayayyiya. An turashi waje mafi hatsari ga rayuwarsa don zuwa ya sadu da wannan likitan zuciyar, kuma aka umarceshi daya taho dashi.......
Mafarkinsa Nake 💞💞💞 by ummeeter21
ummeeter21
  • WpView
    Reads 5,000
  • WpVote
    Votes 237
  • WpPart
    Parts 41
Ni wallahi kullum sai nayi mafarkinsa amma bana ganin fuskarsa, kullum ce min yake ni yake so amma yaki nuna min fuskarsa na gani wai sai rannan da nace ina sonsa kafin zai bayyana min kansa. Ni kuma tsoro nake kar nje na gaya ma aljani ina sonsa na shiga uku. Wallahi ina sonta amma bansan yadda zan gaya mata ba, sannan kona gaya mata bana tunanin abinda nayi mata zai sa ta soni, domin nasan ni tafi tsana aduniya yanxu. Ku buyo ni don jin yadda rahma zata kare da mafarkinta, ko shin aljani neh ko mutum. Sannan kuma shi mustapha wa ya ke so wanda yake ganin zata kishi sobada wani laifin da yayi mata. Sai ku biyo ni zaku gani..... Nice dai har kullum Ummyter 💋💋💋
SANADIN KENAN by Hauwy057
Hauwy057
  • WpView
    Reads 2,238
  • WpVote
    Votes 71
  • WpPart
    Parts 3
labari ne akan wasu mutane guda biyu da sukayi auren yarjejeniya,yayinda suke dap da rabuwa suka fada cikin soyayyar juna.
SOYAYYAR AMINCI💑 by Zainab_abkr
Zainab_abkr
  • WpView
    Reads 3,877
  • WpVote
    Votes 119
  • WpPart
    Parts 8
A love story ❤
BIYAYYAH by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 7,346
  • WpVote
    Votes 433
  • WpPart
    Parts 21
Labari akan wani saurayi me matukar biyayya ga mahaifansa mai sanyin hali da miskilanci
Bakuwar Fuska by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 41,530
  • WpVote
    Votes 3,871
  • WpPart
    Parts 50
"Babu wata mace da nake son kasancewa da ita bayan ke Boobah. Babu macen da zan iya rayuwar aure koma-bayanki. Ki amince ki share mini hawayena, na yi alkawarin share miki naki hawayen, na baya, na yanzu, da kuma na gaba wanda ba na ma fatansu, zan kokarta yaki da su ta yadda za su nisance ki, ke da hawaye sai dai na farin ciki, da izinin Ubangijin al'arshi mai girma." Cewar Ishraq Sulaiman, hannunshi dafe da zuciyarshi da ke bugawa da sauri.
MARAICIN 'YA MACE by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 70,603
  • WpVote
    Votes 6,580
  • WpPart
    Parts 36
Labari ne na wata yarinya da ta taso cikin tsana tsangwama wajen iyayenta. Tun da ta taso ta fara fuskantar matsaloli daban daban wajen iyayenta Inda ta fara tunanin anya ta hada wata alaka dasu kuwa? Ta fitar da rai daga samun wata soyayya ta iyaye kwatsam Allah ya had'a ta da Wani saurayi inda ya zamo gatan ta ya mantar da ita wahalar da tasha a baya...
MEENAL WA LAMEEN by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 63,043
  • WpVote
    Votes 4,618
  • WpPart
    Parts 57
"A da ina son ka ina k'aunarka ina ganin girman ka , k'imar ka mutuncin ka darajar ka, A yanzu na tsane ka tsana mafi muni, ba wanda na tsani gani kamar ka, ka aikata abunda ko kafiri yayi sai al'umma tayi Allah wadarai dashi, Wallahi Wallahi Wallahi ban da kisa haramun ne sai na kashe ka da hannu na"
TAMBARIN TALAKA by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 46,808
  • WpVote
    Votes 1,831
  • WpPart
    Parts 22
labari ne akan wata yarinya marainiya da tasha wahalan rayuwa da yanda dan uwanka zaiki yaron dan uwansa sai nasa.