Zee_leedart's Reading List
176 stories
AFFAIRS OF THE HEART by rukayyatuuuu
rukayyatuuuu
  • WpView
    Reads 935,868
  • WpVote
    Votes 44,244
  • WpPart
    Parts 68
COMPLETED ~JALILAH~ Jalilah, a sweet, lively, and beautiful seventeen-year-old girl, knows no care in the world. An orphan since her parents passed away when she was just a year old, she has lived her entire life with her uncle, who promised to love and care for her as his own, never differentiating between her and his own children. ~JALAL~ Jalal, a twenty-nine-year-old handsome and wealthy man, lives life on his own terms. Despite being the object of many girls' affection, he is not one to be trifled with. He maintains a cold exterior, having constructed numerous walls around himself for reasons sacred to him. No one has attempted to breach these walls, but deep down, he is fragile and teetering on the brink of losing himself. What lies behind these impenetrable walls? And what will happen when a marriage is arranged between these two contrasting individuals? Will Jalilah be able to break down the barriers? Will Jalal ever grant her the opportunity to do so? Can she save him before he succumbs to his inner turmoil? ** Join me as we embark on the journey of JALAL ABDURRAHMAN MARSHAL and JALILAH ABDULMALIK MARSHAL. Jsquare❤️ Started; 30|9|20 Completed; 24|12|21 © rukkayyatuu No plagiarizing of this book!!
Y'AR FARI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 209,105
  • WpVote
    Votes 16,874
  • WpPart
    Parts 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
BIBIYATA AKEYI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 205,837
  • WpVote
    Votes 9,085
  • WpPart
    Parts 108
A Very heart touching story, a story about a girl who suffers alot from her step mom, badan. komai ba sai dan tahanta aure, and finally tasamu mijinda kowacce mace zatayi burin samu, and then tak'arsa samun wata gwagwar nayar rayuwa wajen step mom dinsa."
ƘADDARAR RAYUWA by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 58,455
  • WpVote
    Votes 7,931
  • WpPart
    Parts 107
Ita kaddarace abace wacce bata tsallake kan kowani bawaba, rayuwarta tazo cikeda Qaddara kala-kala, rayuwace mai cikeda qunci, baqin ciki da jarabawa iri-iri." Kuka takeyi kamar ranta zai fita, tana fadin mama nikuma Qaddarar rayuwata kennan, na kwammaci mutuwata da irin wannan rayuwar, rayuwata batada amfani."
K'AREENATEEY  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 32,757
  • WpVote
    Votes 1,045
  • WpPart
    Parts 40
It's All about friendship
Mata Tagari  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 12,443
  • WpVote
    Votes 701
  • WpPart
    Parts 29
A love story
farouk Ko haidar  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 22,947
  • WpVote
    Votes 1,429
  • WpPart
    Parts 48
a heart touch story dat iz talking about identical twins
ASHE KECE??  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 60,489
  • WpVote
    Votes 2,506
  • WpPart
    Parts 44
A romantic story
YAWON SALLR HJY IYA Complete by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 2,980
  • WpVote
    Votes 476
  • WpPart
    Parts 26
Gudu yakeyi iya karfinsa amma saboda yanayin girma ga tsufa lokaci guda suka cin masa. A tsakiya suka saka shi suna kokarin rike hannuwan sa, dan tsoho yayi wani kukan kura cikin karaji irin yanda jariman india sukeyi idan suka fusata, yasa gwiwar hannuwan sa ya kai musu duka yana fadin, " wallahi bansan da makiya nake tafe ba sai yanxu idan kuka maidani cikin motar nan ban yafe muku ba. Ku sake ni na karasa bichi a kafa, idan kuka kaini mota wallahi alhakin mutuwata a wuyanku yake, cikin hanzari suka kara matsowa zasu kama dan tsoho, aykuwa ya yi sauri ya matsa baya hadi da buga kafa daya, ya kara kwalla kara yana fadin, " yeeeeeeeee ku matsaaaaaaaa ko in ma ke kuuuuuuu, ya karasa fada yana dunkule hannuwa har huci yake. Daya daga cikinsu ya kallin dayen yace, " wai kuwa Anya bazamu kyale tsohon nan ba yaje yayi ta tafiyarsa, tunda anasan ceton rayuwarsa yana san yayiwa mutane illa, kana ganin yanda ya kaimun duka a gefen fuska badan na kauce ba da ya gwabjeni yayi mun mahangurba, " kai haba yanxu tsohon nan ne zai gagaremu, idan aka ce mun kasa kamo shi ba muji kunya ba dan Allah rabu dashi bari kaga muma karfi zamu nuna masa, muna zuwa ciccibarsa zamuyi farat daya zamuyi masa. Aykuwa suka tunkari dan tsoho me buhu, yana ganin sunyo kansa gadan-gadan ya fara kai duka ta ko ina, yana yi yana ja baya sai kuma yayo gaba kamar zai doko wani daga cikin su, yan da kasan yana filin danbe. Basu bi ta kansa ba, sukub haka suka sun kuci dan tsoho suka mammakure hannusa a hammatarsu sai wutsul-wutsul yake da kafafuwa, yanayi yana wani karaji shi bai yarda ba dole kwacewa zaiyi daga hannunsu. Bakin motar suka karaso suna kokarin saka dan tsoho sai fisgewa yake yana ciccijewa har suka samu suka tura shi ciki, wani daga gefe ya dan leko su yana fadin, " to ita ma iya ku sata aciki man, kunga kun huta, idan fa kukayi sake tsohon nan ya kubce wallahi dawa zai shiga, dan na lura motar nan ta tsora tasu dayawa, juyawa sukayi zasu dauko hjy iya.
MARWAN COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 21,733
  • WpVote
    Votes 2,356
  • WpPart
    Parts 35
Safwan yace, " dama inasan ganin Nazir akwai muhimmiyar maganar dana zo da ita nake san mu tattauna " yana gama faɗa mahaifiyar su Nazir ta rushe da kuka sannan tace, " Nazir baya magana hasalima baya cikin hayyacinsa baisan waye ma akansa, kallan yayan Nazir tayi ta ce, " kai je kaxo mai da Nazir " nan take ya tashi ya fice sai gashi da wheel chair da Nazir aciki sai kallan mutane yake yana zubda hawu hannuwansa da ƙafafu gaba ɗaya sun shanye, Safwan na ganinsa cikin tashin hankali yace, " Wannan ne Nazir ɗin mai ya sameshi? " wani sabon kukan mahaifiyar su Nazir ta ƙara sawa, cikin ƙarfin hali yayan Nazir ya fara magana, " aranar da mahaifinmu ya rasu Nazir yace mana zaije gidansu Maryam, to bayan y dawo muna zaune sai gani mukayi ya zabura yana ihu yana cewa bazai kuma ba, sai kuma muka ga yana ta surutai daga haka kawai sai gani mukayi ya yanke jiki ya faɗi, shikenan har yau ka ganshi ahaka kullin magani ake bashi amma ba sauƙi kullin ciwon gaba yake yi. " gaba ɗaya jikin Safwan ne yayi sanyi cikin sumutar baki Safwan yace, " tabbas Marwan ne " karaf yayan Nazir yace, " wai waye Marwan ɗin nan naji lokacin da yake ta sumbatu yana cewa Marwan kayi haƙuri, ko kuma abokin aikinsu ne dan wannan ciwon ba tantama sihiri ne. " Safwan gaba ɗaya tausayi da tsoron halin da Nazir ke ciki ya kama shi.