aiieysha3440's Reading List
28 stories
         _*BARIKI*_ 👨‍✈ _Auren soja_👨‍✈    by zaharadaty
zaharadaty
  • WpView
    Reads 123,269
  • WpVote
    Votes 3,071
  • WpPart
    Parts 37
get out in my office before I send you to mess for month Ahmed ya fada jikin shi har rawa yakeyi, Datse kofar yayi wani irin gumi na wanke shi "husband to be in my foot ya fada yana shurin bango ...............😳 *meye haka fan's Kufito muji ya lamarin zai kasance, nidai kucigaba da biyoni*
Married to the devils son.  by becca_cameon
becca_cameon
  • WpView
    Reads 38,036
  • WpVote
    Votes 702
  • WpPart
    Parts 4
Maybe it was just a dream, a nightmare, a hallucination anything. Please just let me wake up! A world is twisted one that you would never want to meet, hidden in the shadows of this earth. When Valentina's father disappeared suddenly it was up to her stepmother to take care of her, to do what is best for her stepdaughter, and that apparently means an arranged marriage. She would of never known a wedding could turn her life upside down twisting and turning until she was broken~ cursed...
ƳAN HARKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 194,358
  • WpVote
    Votes 1,720
  • WpPart
    Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."
Bonded (A Hausa Love Story)✔️ by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 82,428
  • WpVote
    Votes 6,036
  • WpPart
    Parts 12
"Khadijah you aren't the only one forced in this marriage" "Yusuf have you ever been-" "You have always used that against me saying you two have been together for a long time. So what Khadijah? You aren't the first girl to be forced to get married when there is a guy out there she is in love with". "Yusuf I'm sorry it's just that-" "Khadijah.....goodnight " I slam door. Khadija Abdulmalik is sweet, she doesn't like people who don't have/make time for her. She lost her parents and had to put her life on hold for her junior siblings to help them through their loss. She is dating Mujib Ahriman a Sudanese boy who is almost done with his aviation course but he finds work more important than the woman he cares about. Meet Yusuf Imran a handsome rich and very busy business tycoon who has no time for anything except work. He lives with his 2 junior brothers, twins. He is dating a girl who is completely different from who she says she is but life has something else stored for their relationship. They are brought together by their grand parents after both of them loose their parents. They have to stand each other no matter what but he has his problems and so does she, can they set aside their difference to stay as a happy married couple? Or will they keep fighting? Read to know their family drama. Will the marriage work out? Will they finally decide to be together? The rest of the book is in another account @Winterbearz you can also read some of my other books.
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 138,055
  • WpVote
    Votes 3,807
  • WpPart
    Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
BARIKI NA FITO  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 205,258
  • WpVote
    Votes 9,499
  • WpPart
    Parts 56
labari ne akan wata yarinya y'ar bariki, mai darasi da yawa abun tausayi soyayya.
JAWAHEER  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 76,623
  • WpVote
    Votes 4,385
  • WpPart
    Parts 40
labari ne akan wata yarinya yar Nigeria wacce take son wani dan kwallon kafa bature dan kasar Spain kaman zata mutu har take burin ta aurshi
SANADIN BIKIN SALLAH!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 15,599
  • WpVote
    Votes 1,054
  • WpPart
    Parts 7
Yanda ƴammata ke mancewa da kansu da martabarsu a yayin bikin sallah, burinsu su haska kawai wajen samari, ko ina suka zagaya a yabasu su da kwalliyarsu, ajiye al'ada da addini dan kawai ace kaine wane, bin kowacce hanya wajen neman kayan bikin sallah. matan aure masu burin gasa da wance tayi kaza a gidanta, nima dolene sai nayi koda ban kaiba, mun manta ko yatsun hannunmu ba ɗaya bane ba, baki da gashin wance kice sai kinyi kitson wance🤦🏻.
ABDUL-MALEEK (BOBO) by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 226,597
  • WpVote
    Votes 11,598
  • WpPart
    Parts 53
Labarin mai nuni da muhimmancin biyayya ga iyaye, gujema son zuciya, soyayya, zuminci, tare da cakwakiya tsakanin yaya da ƙanwa akan son abu guda.
💞ZAITUN💞 by HindahMuhammad
HindahMuhammad
  • WpView
    Reads 1,408
  • WpVote
    Votes 94
  • WpPart
    Parts 8
"ZAITUN"💞 yarinyace kyaukyauwa ga hankali da nutsuwa sabanin yan uwanta ,ta taso acikin tsana da tsangoma agurin mahaifinta da kishiyar uwarta tun bayan mutuwar maifiyarta .Rayuwa tashigaba dayi har izuwa haduwarya da dan sarkin zazzau wato garinsu hartakaisu ga aure tazama Gimbiya wato matar sarki.