tumseeyarhumar's Reading List
15 stories
I Was Never Yours by JessGirl93
JessGirl93
  • WpView
    Reads 43,855,674
  • WpVote
    Votes 1,218,773
  • WpPart
    Parts 42
When Arianna marries billionaire Zach Price to save her family, she doesn't expect to fall in love with a man who'd always consider her a second choice. An unexpected turn of events brings the couple closer together, but can a marriage based on lies and deceit ever survive? ***** When Arianna's older sister, Olivia, decides to run away on the day of her wedding, Arianna is forced to take her place to save her family from ruin. But her new husband is angry, heartbroken, and seems to hate her guts. The cold, elusive billionaire Zach Price has never quite struck Arianna as the kind of man she'd want to spend her entire life with. She was more than content with her sweet, thoughtful boyfriend Noah, but when circumstances force them together, Zach and Arianna's hearts get entangled in a way she never saw coming. As the couple grows closer, they must battle the demons of their past and of the lives they left behind - especially when Olivia returns and decides she wants Zach all for herself. Content/Trigger Warning: This story contains scenes of violence and sexual abuse, and mentions abortion and miscarriage. [[word count: 100,000-150,000 words]] Cover designed by Ren Tachibana
LET ME BE YOUR QUEEN✅✔️ by haniyyerh-x
haniyyerh-x
  • WpView
    Reads 337,747
  • WpVote
    Votes 17,383
  • WpPart
    Parts 86
With a flutter of her lashes and a sultry smile, she revealed her heart's deepest desires. 'Among my many dreams, one stands out - to be your queen,' she whispered, her voice husky and persuasive. 'I long to be the one you trust implicitly, the one whose love and care know no bounds. I aspire to be your partner in every sense, making you proud to call me your wife. I want to be your irresistible obsession, your sweet addiction, your forever companion.' Her eyes sparkled with intensity as she asked, 'Let me be your queen.' But just as he seemed to falter, she pressed on, her voice laced with a hint of vulnerability, 'I'm afraid... but...' ---------- Imagine a life-shattering revelation: on the day you took your first breath, your fate was sealed in a lifelong commitment to the one person you've loathed since childhood. Your cousin, yet arch-nemesis, Nabil Muhammad Suleiman, a ruthless pilot and CEO, has made your life a never-ending battleground. His ego and chauvinism know no bounds, and he's determined to control every aspect of your existence. Afifah Maryam Habib Suleiman, a fiery and unyielding architect, has built a top construction company and a reputation for independence. She detests being shackled and will stop at nothing to preserve her freedom. Yet, their parents' arrangement binds them together in a union that's both inescapable and suffocating. As they embark on a journey of clashes and unexpected twists, Nabil's dominating aura and Afifah's unbridled spirit collide in a maelstrom of passion and willpower. Will their bond ignite a fiery inferno of love or a war of attrition? Join them on a rollercoaster ride of emotions, as they navigate the unbreakable bond that threatens to consume them both. Started : 20 September 2021. Ended : .........
"Forced to marry you"- Jimin ff ✓ by ilegalalien17
ilegalalien17
  • WpView
    Reads 1,384,341
  • WpVote
    Votes 52,456
  • WpPart
    Parts 19
It may or may not be a normal story about an arranged marriage. Two kids who agree to marry each other for different reasons and with very different goals in life. Complete 🏅1- jiminff 🏅1- parkjimin 🏅1- btsjimin 🏅1- Kpopidols 🏅2- forcedmarriage 🏅3- btsfanfic 🏅3- kpopfanfic 🏅3- btsarmy 🏅3- taehyung 🏅3- Kpop 🏅5-ff 🏅12- jimin 🏆 1st place in the "Fluorite Awards" in the Jimin category 🏆 -3rd place in the "Up your game awards" Jimin category Also scored 🏅159 out of 1,25million stories in the category "fanfiction"
JARRABAR RAYUWA COMPLETE✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 39,535
  • WpVote
    Votes 2,295
  • WpPart
    Parts 54
Sai daya gama lalata ƙanwarta sannan ya dawo da niyyar aurenta Shin zata amince ta aure shi,bayan ya san ƙanwarta a ƴa mace?. Labarin Sadiya budurwa mai ɗauke da cutar Sickler,wadda cutar ta haddasa mata jarabobi,ta kasa samun tsayayyen masoyi,tasha baƙar wahala da ita da ƙanwarta Afreen,kuma Allah ya ɗauki rayuwarsu ba tare da sunji wani daɗi na rayuwa ba,sai kuma wasu matasa guda biyu wanda suka faɗa wahalalliyar soyayya,littafin jarrabar rayuwa salo ne mai tafiya da zamanin nan namu...........ku shiga cikin labarin dan jin komai,labari ne mai taɓa zuciya.
MUGU BAR SHI KAMA by ayshartou
ayshartou
  • WpView
    Reads 463
  • WpVote
    Votes 24
  • WpPart
    Parts 17
Yanayi neh na damuna duk da kuwa ruwan ba wai ya zauna sosai bane amma had'ari neh b'akin kirin a garin kaman meh, sauri sauri takeyi gudun kar ruwa ya sauko ya risketa a wurin dan idan har ruwa ya taba toh tasan tabbas sai ta k'wanta............
RAMLAT by ayshartou
ayshartou
  • WpView
    Reads 19,029
  • WpVote
    Votes 1,166
  • WpPart
    Parts 29
Ramlat ta kasance yarinya mai hankali wacce ta hadu da uwa ta gari mai sanya ta ah hanya ta kwarai abu daya shine matsalar kishiyar uwa wacce ta takurasu basu da daman yin komai ah gidan sbda ita, ga kuma Allah ya jarrabeta ta son adeel wanda ya kasance mai hali mara kyau ta sanadiyar ta ya daina abubuwa da dama na rayuwa.
WATA KADDARAR ✅ by divaadoveysdiaries03
divaadoveysdiaries03
  • WpView
    Reads 3,464
  • WpVote
    Votes 125
  • WpPart
    Parts 38
Labari akan rayuwar soyayyar talakawa masu wadatar zuci da kaunar junan su..Labari da ya kunshi tarin fadakarwa da nishadantar wa,Labarin da ya kunshi yadda talakawa ke rayuwa ta jin dadi a dai dai karfin su.Labarin Wanda yake nuna asalin al'ada irin ta Malam Bahaushe tare da kayatar da al'adar da zamanantar da ita ..littafin "WATA KADDARAR" Labari ne Wanda ya Sha Bam Bam da littafai na da kuka Saba karantawa ,ku gwada ni ku gani ,kar ku dai bari a Baku Labari....
ZAHRA by fateemaAdamu
fateemaAdamu
  • WpView
    Reads 2,481
  • WpVote
    Votes 186
  • WpPart
    Parts 11
"Zahra kinsan Ina sonki kuma kinsan zan iyayın komai saboda ke ki fadi komi Zan miki shi" "Toh Saki nakeso yanzu yanzu nan idan dai harkana so na " tafada tana karkada kafa "What saki fa kikace kema kinsan abinda ba zan taba yimiki bakenan " "Haka kace to bari kaji wallahi nayi maka tana din rashin mutumci kala kala sai ka kwammace zaman kabari da zaman gidan nan " tayi kwafa ta wuce Shiko bawan Allah da murmushi ya bita domin shi duk abin nan datake a yarinta yake daukar sa............. Want to find out how zahra will love umar? Dig in and find out 😍😍 vote comment and share
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 59,935
  • WpVote
    Votes 2,578
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,139
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.