_fatima__h's Reading List
71 stories
Rayuwar Maimoon. by Maymunatu_Bukar
Rayuwar Maimoon.
Maymunatu_Bukar
  • Reads 72,823
  • Votes 10,537
  • Parts 57
Rayuwa na cike da ƙalubale kala kala. Allah na jarabtar bayinSa a duk yanda Ya so, hakan ba yana nufin ba Ya son su ba. Kyawun halitta, tarin dukiya ko mulki ba shi ke nuna son Allah akan bawanSa ba. Amma dayawa mutane kan manta haka. Me yasa suke ganin laifin ta akan abunda su da ita basu da iko akai? Me yasa suke ƙasƙantar da ita suke wulaƙanta ta da ahalinta akan abunda Allah Ya azurta su da shi? Wanda ba dubarar su ko wayon su ya saman musu ba, hakan kuma baya na nufin sun fi su wajen Allah ko sunfi su kusanci da Shi ba. Ba'a cire rai da rahamar Ubangiji, dan haka Maimoon bata fidda rai ba. Wataran zasu fita daga mawuyacin halin da suka tsinci kan su ciki, zasu samu kwanciyar hankali da farin ciki mai ɗaurewa. Amma faruwan wani al'amari yasa Maimoon tantama, anya suna da rabo anan duniyan? Musamman ma ita. *** Idanunta kaɗai ya gani duniyar shi ta juya gaba ɗaya. Allah Ya yi halitta a wurin! Bai taɓa ganin idanu masu kyau haka ba, gasu farare kal! Kaman farin wata. Amma kuma a maimakon ya gano haske kaman na wata sai ya gano duhu mai rikitarwa, duhun da ya hango cikinsu ya tada mai hankali. Tabbas ba zai samu sukuni ba har sai yaji labarin rayuwarta kuma har sai haske ya mamaye duhun da ya gani. © Wannan littafin mallakar Maimunatu Isyaka Bukar ne. Duk haƙƙoƙi. Babu wani ɓangare na wannan takaddar da za a sake fitarwa ko watsawa ta kowace hanya, lantarki, inji, kwafin hoto, rakodi ko wani abu ba tare da rubutaccen izinin Maimunatu I Bukar ba. Wannan aikin almara ne. Sunaye, haruffa, kasuwanci, wurare, yankuna, da abubuwan da suka faru ko dai samfuran marubucin ne ko kuma anyi amfani da su ta hanyar ƙirƙirarrun labarai. Duk wani kamanceceniya da mutane na ainihi, rayayyu ko matattu, ko kuma ainihin al'amuran sun faru ne kawai. ©Maimunatu I Bukar
A walk on thorns by Ablawrites_
A walk on thorns
Ablawrites_
  • Reads 21,316
  • Votes 2,613
  • Parts 73
In the unforgiving North, societal norms thrive on shaming women, and the pursuit of affluence overshadows humanity. Marriage is a cage, once locked, there's no escape, no matter the cost. Mukhtar Abdul Samad, a ruthless and cunning industrialist, embodies power and ambition with a heart as cold as steel. Anisha Ribado, a soul blooming with inner beauty, is trapped in the shadows of her own past, a blend of light and darkness, lost and searching for her way. When their worlds collide, it becomes a harrowing battle for survival. Bound by unshakable ties, their journey unfolds into a gripping saga of betrayal, resilience, and the fight against an unyielding world. Get a chill coke darling. From the Author of (To My Rescue).
K'abila... by Aishatuh_M
K'abila...
Aishatuh_M
  • Reads 8,154
  • Votes 425
  • Parts 13
Aurenta da Khalil kaddara ne. Zuwanta gidansu a matsayin mai aiki jarabta ne. Zama gidanshi tare da matarshi kuma bala'i ne. Da wanne zataji? Miji wanda ya tsaneta tamkar mutuwarsa ko kuwa matarsa da bata da burin daya wuce ta tozartata dukda kuwa batasan itadin matarsa bace? Ko kuwa karyata musulunci da kowa yakeyi? Tabbas, K'abila...itama musulma ce. Amma a rayuwar Fatima Batul, hakan abu ne mai wuyar bayyanawa. Kyara, tsangwama da wulakanci sune abubuwan da tafi sabawa dasu a duniya har tana ganin bazata tabi jin dadi ba a rayuwarta. Kasantuwar mahaifiyarta Igbo, tunda Batul ta bude ido babu abunda ta sani face kunci da bakin ciki sai tarin hawaye. Wai dama shi musulunci idan ba a ciki aka haifeka ba Allah baya amsarka ne? Ko kuwa dai dole sai kai bahaushe ne ko bafulatani sannan musuluncinka yake zama ingantacce? Ana kiranta K'abila, ko kuma ace mata Tubabba, kai harma muna musulma ana kiranta wai duk dan kasancewar mahaifiyarta inyamura duk kuwa da cewar ta musulunta daga baya. Batul bata gara jefa kanta cikin ukuba ba sai bayan aurenta da Khalil, ga bala'in mahaifiyarsa da yan'uwansa, dangi da abokansa...shin ina zata saka rayuwarta ne?Data sani da bata gudu tabar gida ba, data tsaya dangin mahaifinta sunyi duk yanda sukeso da ita, da bata roki alfarma ta auri Khalil ba... --- Labari ne mai cike da darussa daban daban akan addini, al'ada, zamantawa da kuma tsantsar soyayya. Ku biyoni dan ganin yanda labarin Fatima Batul da angonta Ibrahim Khalil zai kasance...
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
MATAR K'ABILA (Completed)
suwaibamuhammad36
  • Reads 409,677
  • Votes 30,090
  • Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
VEILED✅ by Ferdeausee_
VEILED✅
Ferdeausee_
  • Reads 130,314
  • Votes 24,207
  • Parts 55
Copyright©2021. All Rights Reserved. "You don't realize how much you want something until you dream of it every night" ~Rahma Turaki. »»----- ★ -----«« There's a thin line between revenge and justice. For the young Rabia, life had never been fair to her. However, she never sought a way out.That was, until an unfortunate event had her packing her belongings. Along with her best friend, Rahma, they left their village for what they hope was the best. But fate...fate had it's own plans. Never in a thousand years did the two girls imagined how their life will turn out to be once they left that village they grew up in. One ended up behind bars. The other's life got to changed, entirely. But that wasn't the end of the story. If anything...it was the beginning of it. »»----- ✼ -----«« R A B I A. R A H M A. By Ferdeausee_
Safaa by Kalthumm
Safaa
Kalthumm
  • Reads 822,152
  • Votes 93,502
  • Parts 70
Join me as I tell you the story of the timid and naive Safaa.. And how her moderate life took a turn within a blink of an eye...
When Two Hearts Meet❤❤ by aeesha_ahmad
When Two Hearts Meet❤❤
aeesha_ahmad
  • Reads 4,247
  • Votes 699
  • Parts 33
COMPLETED✔✔ BOOK TWO OF HIS HEART BEAT FOR HER❤. What will happen when two hearts meet and beat for each other?. The hearts that were connected as one. The hearts that beat for each other. Hearts that promise to be together, even when they don't have any idea of what the future holds for them. Will those hearts be together like they promise or will fate separate them?. What will happen if destiny comes through their way?. Let's find out what will happen in when two hearts meet. Stay tuned as you will enjoy the book. First book: His Heart Beat For Her❤. Second book: When Two Hearts Meet❤❤. With love aeesha_ahmad❤.
Iqraar- e -Ishq by laaiqu_13
Iqraar- e -Ishq
laaiqu_13
  • Reads 11,828
  • Votes 396
  • Parts 9
On Hold "Where a girl who doesn't believe she is worthy of being loved, has to adopt to the ways of an affluent man,who claims he is intrigued by her timid nature."
HATE TO LOVE HIM (Undergoing Editing)  by zeehijabi1234
HATE TO LOVE HIM (Undergoing Editing)
zeehijabi1234
  • Reads 215,060
  • Votes 2,413
  • Parts 10
An English Hausa novel. Aisha, a girl with dreams and ambition. She wants to further her education and become an independent woman. But what will she do when her father wants her to get married. She prays He swears The masjid is her best place The bar is his best place This is also a story between two different people. Will they accept each other. Find out in this story. No rude comment and English is not my first language. And not edited guy's so read at your own risk. Formally known as Aisha (indo)
CROSSED PATHS by rukayyatuuuu
CROSSED PATHS
rukayyatuuuu
  • Reads 272,250
  • Votes 21,163
  • Parts 72
COMPLETED. |Book one in the Royal Series| --- In the realm of royalty, chance encounters are not mere happenstance; they are ordained by destiny. They are destined to cross our paths, shaping our lives or altering theirs. Witness the tale of two fractured souls, their fates intertwined by the hand of destiny. Their meeting was not orchestrated; instead, it was decreed by fate itself. Within the opulent halls of the palace, amidst whispers of courtly intrigue, they found solace in each other's presence. -- "I love you with every fiber of my being," declared Ariana, her voice echoing through the grand chambers. "If I were faced with the choice between drawing breath and proclaiming my love for you, I would choose the latter without hesitation," professed Aryan, his words resounding with sincerity and devotion. --- A²🥀 Royal x Simple☘️ Started; 5|9|21 Completed; 29|1|23. © rukayyatuuu No plagiarism of this book!!