UmmyAlee's Reading List
6 stories
Allah's Plan For You & Me by llTahoorall
llTahoorall
  • WpView
    Reads 71,938
  • WpVote
    Votes 6,201
  • WpPart
    Parts 199
This book is about Islamic teachings and other topics. Prophet Muhammad (s.a.w) said, "Seeking knowledge is an obligation on every Muslim. Indeed, Allah loves those who strive in their quest for knowledge."
ƊAN BA ƘARA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 7,438
  • WpVote
    Votes 750
  • WpPart
    Parts 15
Salati goggo ta rafka tana ja da baya cikin tsoro take Fad'in, " me nake gani ni hansatu kamar danyen kifi ke mejidda zo ki tayani gani " mejidda atunaninta rikicin Goggo ne tana daga zaune ta cewa Goggo, " tunda kifin Kika gani ay shi d'in ne, kema Goggo Banda abinki kifin k'afa garshi da zai shigo cikin gida bama nan, idan nace kinfiye rigima kice zan gaya miki magana " ganin kifin na yi Mata murmushi yasa Goggo ta K'ara rafka wani salatin tana sakin tunkunyar tana yowa gaba, mejidda dariya takewa Goggo harda rik'e ciki tace, " Goggo wai me yake faruwa ne Dan Allah ko kunyar gudu bakiji ba? gudu kikeyi amma kamar me rawar Etigee" Goggo Bata bi ta Kan mejidda ba ta rabe ajikin katanga tana leken tunkunyar data jefar ,wani Kan kifi ta hango suna had'a ido ya K'ara kashe Mata ido daya😉 sannan ya washe Mata baki😃, daskarewa Goggo tayi cikin tashin hankali ta mik'a hannu tana nunawa Mejidda kifin, da saurinta Mejidda ta K'arasa gurin ba shiri ta dakata musamman yanda taga Kan kifin Yana wangale Mata baki, k'ank'ame Goggo tayi tana ihu cikin tashin hankali Take Fad'in, " wayyo Goggo Kan kifi Yana wangalen Baki zai cinyeni, ki taimake ni Goggo na yi gamo da Aljanin kifi ". Ita kanta Goggo abun tsoro yake Bata Amma sai ta D'an dake ta K'ara lek'awa Amma ga mamakinta sai taga tukunyar wayam, ko irin alamun jinin kifin babu. Goggo ta Jima tana kallan tukunyar Amma ko d'ishin kifi Bata gani ba, zame mejidda take Shirin yi daga jikinta caraf ta Kara k'ank'ame Goggo kamar za'a k'wace Mata ita, itama goggo Bata gama sake wa ba suna cikin Haka ba zato wani almajiri ya rafka ba ra, " Waaahiiideeeeeee " Me jidda ce ta Fad'a aguje cikin d'aki tabar goggo jikinta sai rawa yake ta Mara Mata baya, kafarta D'aya d'ingisa ta takeyi Amma alokacin Nan tuni ta take ta bata sani ba, Almajirin shi dariya ma abin ya bashi yi yake yana k'yak'yatawa, goggo dake d'aki ta cika fam Dan Jin yanda Almajiri ke b'ab'b'aka dariya, lek'awa tayi Dan tayi Masa magana
AFTER THE RAIN by Milma2000
Milma2000
  • WpView
    Reads 8,020
  • WpVote
    Votes 341
  • WpPart
    Parts 9
About a girl milma with a spicy personality and a taste of good living,for finds it expedient for the northern girl to get education in other to face the world,challenges is the bedrock of every success,adventorous ,fantastic love story and inspiring teenager....Dedicated to all the people of TinTin that were killed in the 2008 jos crisis.
Tafseer Of The Holy Qur'an by MsFlawlessKhan
MsFlawlessKhan
  • WpView
    Reads 2,075
  • WpVote
    Votes 42
  • WpPart
    Parts 9
Prophet Muhammad (pbuh) sent Muaz (raziallah) to Yemen and asked "how will you decide?". Muaz (Razi Allah) replied, "From Quran". Prophet Muhammad (pbuh) said "If you don't find it in Quran, then?". Muaz (Razi Allah) replied "From the Sunnah of Allah's Prophet". Prophet Muhammad (pbuh) said "If it is not in my Sunnah, then?" Muaz (Razi Allah) replied "Now, I will do Ijtihad". At listening this, Prophet Muhammad (pbuh) said "Thanks to Allah, He enabled His Prophet's deputy to do which is favored by His Prophet".
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU 2 by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 59,980
  • WpVote
    Votes 1,381
  • WpPart
    Parts 200
JANABA TA SAME NI, BAN YI WANKA BA SAI HAILA TA ZO MINI, YA ZAN YI WAJEN YIN WANKA
İSTANBUL'DA ZAMAN by safiyegedizli
safiyegedizli
  • WpView
    Reads 5,280
  • WpVote
    Votes 90
  • WpPart
    Parts 25