Batulmamman cerita

Saring berdasarkan tag:
batulmamman
WpAddfeedynbash
WpAddnimcyluv
WpAddhafsatrano
WpAddbillynabdul
WpAddhausa
batulmamman
WpAddfeedynbash
WpAddnimcyluv
WpAddhafsatrano
WpAddbillynabdul
WpAddhausa

14 Cerita

  • MURADIN RAI! oleh zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      Membaca 5,000
    • WpPart
      Bab 16
    A tsakanin duniya biyu mabanbanta, ƙaddara ta yi kutse a tsakanin rayuka biyu. Duk a ƙarƙashin kalma ɗaya: "soyayyah!" Tunaninta da duk wata nutsuwarta sun karkata ne akan sama masa mafita da ga duhun ƙaddarar da ya yi masa ƙawanya, sai dai, da ga baya ta yi realizing cewa ta faɗa a tarkon son sa, soyayya mai tsanani ga Yusuf Hateym Al'qasrawi. kyakkyawan balarabe ma'abocin Addinin musulunci, saɓanin ita da ta kasance krista wadda bata gasgata kaɗaituwa Ubangiji mahalicci ba. Abu ne mai matiƙar wahala ta iya mallakar zuciyar Yusuf wadda ya jima da mallakawa Matarsa Yumnah Sulaiman El'ghanee, kyakkyawar Balarabiya mai kwarjinin musulunci. Doctor Chioma Nonso Chukuma, ta Fahimci ba zata iya karawa da Yumnah Sulaiman a zuciyar Abu'hateym ba, wannan ya sa ta ƙara ƙaimi domin yaƙi akan ƙudurinta. Musamman data fahimci babu gurbi da ya yi saura, wanda Yusuf ke jin zai iya mallakawa wata ɗiya mace a duniya...! 08102777485
  • SANADIN KISHIYA NE oleh MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Membaca 1,300
    • WpPart
      Bab 20
    Ƙanin babanta ya aura mata shi ba tare da saninta ba, a ranar farko a gidan ɓijin ta haɗu da wasu kiraje da suka canja kamanninta har sai da ta zama makauniya duk a sanadin kishiya.
  • FANSAR FATALWA  oleh shamsiyaManga
    shamsiyaManga
    • WpView
      Membaca 5,774
    • WpPart
      Bab 35
    FANSAR FATALWA! Labarin FANSAR FATALWA labari ne da ya ƙunshi cin amana tsantsa wanda ƙawaye suke yiwa junan su. Labari ne akan wasu ƴan mata guda biyar waɗanda suka taso cikin wata irin azababiyyar aminta,wadda idan aka tashi kwatancen aminan ƙwarai su ake fara kawowa a sahun farko,sai dai kash! Duk da irin wannan aminta ta su hakan bai hana su cin amanar juna ba,inda suka haɗa kai suka ci amanar ɗaya daga cikin su wadda sanadiyyar haka ta rasa duk wani farin ciki na rayuwa,kama daga kan ahalin ta,karatun ta,saurayin ta wanda zata aura,at long last tazo ta rasa rayuwar ta,sai dai kuma ashe hakan da suka aikata basu san cewa reshe ne zai juye da mujiya ba.Taci alwashin ƊAUKAR FANSA sai dai ta yaya hakan zata kasance?Ta wace hanya zata bi ta rama wannan cutarwar da aminan ta suka mata?domin ance Rama cuta ga macuci ibada ne. Hmmm akwai ƙura fa a cikin wannan labain ina faɗa muku tafiyar ta musamman ce,amma fa sai wanda ya biyo ni,saboda haka ma yasa na rubuta shi a matsayin Free book saboda Irin darussan ciki.
  • Aure bautar Ubangiji oleh ummnihal
    ummnihal
    • WpView
      Membaca 15,414
    • WpPart
      Bab 31
    nasiha akan zamantakewar aure A lokacin da mukayi niyyar yin aure yana da kyau mu san mene ne dalilin yin auren. Da farko ma dai mu fara sanin mene dalilin zuwan mu duniya? Allah Ya fada a cikin al-qur'an mai girma cewa " Ya halicce mu ne don mu bauta masa ma'ana don mu zama bayi a gare shi. Saboda haka sai mu sawa zuciyar mu zamuyi aure domin mu bautawa Allah, mu cika sharuddan Imani ga Allah. Ita kuma bautar Allah bata da wahala, sai dai amman shaidan yayi alkawari sai ya mayar mana da ita mai wuya ta hanyar shigo mana da shubuhohi marasa ma'ana. Tare da yawo a cikin jininmu da zukatanmu yana kawata mana ƙarya da kuma rufe mana ido daga ganin kyaun gaskiya. #1 aure on 23/10/2020 #aure #marriage #arewa # north #zamantakewa #macetagari #batulmamman #ummyasmeen #aljannarmace #hakuri #haquri #ibada #islam #musulunci #nasiha
  • SADIQ (ƊAN DAKO NE). oleh shamsiyaManga
    shamsiyaManga
    • WpView
      Membaca 467
    • WpPart
      Bab 7
    Labarine mai cike da abun tausayi,tsantsar Sadaukarwa,fa'idar biyayyar iyaye da kuma tsantsar zalunci.
  • Default Title -BEELAL oleh MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Membaca 579
    • WpPart
      Bab 16
    Labari ne a kan nakashashshen yaro da mahaifinsa da jama,ar gari suka tsaneshi da tsangwamarsa sbd nakasar da Allah ya masa.
  • ƘARA'IN INNA DELU oleh MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Membaca 1,278
    • WpPart
      Bab 10
    Labari ne na abin dariya, labarin rigimammiyar tsohuwar da take auren ƙara,i bayan ta shekara saba'in a duniya dan tana jin kanta daidai take da budurwa...
  • YAR ZAMAN WANKA KWANA ARBA'IN oleh MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Membaca 4,802
    • WpPart
      Bab 10
    Labari ne na barkwanci a kan wata tsohuwa da ke zuwa zaman wanka gidan jikarta
  • KOWA YA RAINA TSAYUWAR WATA... oleh mumamnas2486
    mumamnas2486
    • WpView
      Membaca 167
    • WpPart
      Bab 1
    LABARIN GASAR MATASAN MARUBUTA
  • ƳAR HIZBA(PAID BOOK) oleh mumamnas2486
    mumamnas2486
    • WpView
      Membaca 367
    • WpPart
      Bab 5
    Cakwakiyar labari a kan wata matashiya da ta dira a Humar Hizba ta garin KADABO, ta zo da salo iri iri ciki kuwa harda koyar da mata da maza rawa don samarwa da hukumar kuɗin shiga. Bata soyayya, maza tsoronta suke, tana iya komai akan hukumar. Tsoro da fargaba ya kama manyan malaman dake hukumar, don gudun kar ta rusa hukumar HIZBA a fara yi wa hukumar mummunan kallo ƳAR HIZBA KENAN
  • RA'AYIN ZUCI... THE OPINION OF THE HEART  oleh zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      Membaca 660
    • WpPart
      Bab 10
    ta zabi Yusuf Attahiru a matsayin abokin rayuwarta na har abada, bayan ta saka ƙafa ta shure zabin iyayenta. ta biyewa ra'ayin zuciyarta kuma ta samu abinda take so, sai dai, soyayyar ba tai mata rana ba, illa jefata da tayi a cikin tarkon bala'in dangin miji!! Cikin ƙanƙanin lokaci su ka gigita mata lissafi ta dena gane komai saboda masifar su. Sai dai, a lokacin data yankewa kanta shawarar tserewa daga garesu tuni bakin alƙalami ya jima da bushewa✍️
  • SILAR KENAN oleh zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      Membaca 387
    • WpPart
      Bab 1
    Labarin Zuriya
  • RAYUWA DA GIƁI oleh BatulMamman17
    BatulMamman17
    • WpView
      Membaca 114,263
    • WpPart
      Bab 41
    Rashi ba shi kaɗai yake samar da giɓi a rayuwa ba. Wani yana doron ƙasa amma dalilai kan sa wanzuwarsa ta kasa amfanar da makusantansa. Me zai faru da rayuwar ƴaƴan da su ka zaɓi zama da giɓi a gurbin da mai cike shi yake da rai da lafiya? RAYUWA DA GIƁI...
  • A Sanadin Tsaraba oleh imaan_am
    imaan_am
    • WpView
      Membaca 2,084
    • WpPart
      Bab 7
    Sanadin tsaraba gajeren labari ne wanda zai faďakar da mu ya nishadantar damu kuma zamuga illar yawan son tsaraba allah ya bani ikon rubuta allah ya yafe mann kurakuren mu baki daya