Billynabdul Stories

Refine by tag:
billynabdul
WpAddhuguma
WpAddhafsatrano
WpAddmamugee
WpAddnimcyluv
WpAddmaidambu
WpAddbatulmamman
WpAddlove
billynabdul
WpAddhuguma
WpAddhafsatrano
WpAddmamugee
WpAddnimcyluv
WpAddmaidambu
WpAddbatulmamman
WpAddlove

61 Stories

  • Namiji Kanin Ajali by AmdeeyTejj01
    AmdeeyTejj01
    • WpView
      Reads 135
    • WpPart
      Parts 6
    Labarin Qaddarar Auren Halima ku dai ku biyoni a labarin akwai dinbum Darasi a ciki Dafatan zaku bani hadin kai...
  • SILAR KENAN by zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      Reads 329
    • WpPart
      Parts 1
    Labarin Zuriya
  • BURIN DUNIYA by ummuhfadima111
    ummuhfadima111
    • WpView
      Reads 170
    • WpPart
      Parts 4
    Saboda son abun duniya ta saida soyayyar mijinta, ga wata hamshaƙiyar mace, cikin lokaci ƙanƴani ta dena kula mijinta da yaranta ta meda hankalinta ga tarin dukiyar da aka bata. tofa ƙara ƙara ƙaƙa yakenan kubiyoni donjin cikakken lbrn.
  • Ƙaddarata ce by RaHussaini
    RaHussaini
    • WpView
      Reads 531
    • WpPart
      Parts 9
    Kowanne ɗan Adam akwai irin tashi jarabawar da Allah yake masa. Malamin addini ne mai tsoron Allah da bin dokokinsa, kaddara ta faɗa masa. Ɗaliba ce a islamiyyarsu, kaddara ta faɗa mata, wannan kaddarar ita ce sanadin shigarsu cikin bakin ciki har ta kai shi ga shiga gidan yari. kaddara ta sa taƙi auruwa sanadin fyaɗe. Shin waye yayi sanadin nan na ɗaukar hakkin bayin Allah?.
  • KUFAN WUTA by huguma
    huguma
    • WpView
      Reads 8,042
    • WpPart
      Parts 7
    LABARIN DAYA QUNSHI ZALLAR BUTULCI NADAMA CIN AMANA DA KUMA DANA SANI.
  • SANADIN KISHIYA NE by MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Reads 1,255
    • WpPart
      Parts 20
    Ƙanin babanta ya aura mata shi ba tare da saninta ba, a ranar farko a gidan ɓijin ta haɗu da wasu kiraje da suka canja kamanninta har sai da ta zama makauniya duk a sanadin kishiya.
  • ANYA BAIWA CE? by AmeeraAdam60
    AmeeraAdam60
    • WpView
      Reads 13,012
    • WpPart
      Parts 11
    Ajiyar zuciya Fulani Maryama ta sauke sannan ta ce masa, " Wace ce yarinyar? Kuma daga wane gurin zata xo? Babu damar dakatar da zuwan nata? Ya za'ay na gane ita ce dan na ɗauki matakin daya dace akanta?? " Boka ya ce, " Daga ni har sauran matsafan duniya babu wanda ya isa ya ja da yarinyar domin ita ɗin FILSIFI ce, abinda muke kira da FILSIFI kuwa aharkar bokan ci, tarraya ko haɗakar shuɗaɗɗun ruhika mabanbanta daga jinsi Mabanbanta, zo ki duba nan " ya ƙarasa faɗa yana buɗe mata wannan jan littafin da ke gefensa. Zanen wasu matasan mata ta gani guda uku sai dai duk cikinsu babu wacce zanen fuskarta ya fito sosai daga ƙasan kowacce anrubuta wani irin gwamammen rubutu, ta farko ya fara nuna mata yace, " Wannan da kike gani ita ce Muhaibish ita ta rayu ne tsawon dubbannin shekarun da suka gabata, Ƴar Sarkin jinsin Fararen Aljanun ƙarƙashin ƙasa ce, tunda take bata taɓa taka doron ƙasa ba " Zaro idanu Fulani Maryama tayi tana mamakin abinda ya faɗa, ta biyu ya nuna mata ya cigaba da cewa, " Wannan kuma sunan ta Kalimsiyat Ƴar sarkin fararen Aljanu ce amma ta nan doron ƙasa itama ta rayu atsawon dubbanin shekaru, acikin wani littafin bincike na karanta cewar ta yi rayuwa ne tun bayan zuwan Annabi Yusuf (A.S) ita kuma tunda ta ke bata taɓa nutsawa ƙarƙashin ƙasa ba a matsayinta na jinsin aljanu, kuma ita Kalimsiyat mace ce mara haƙuri mai faɗan gaske, kuma abinciken da nayi dukkan su biyun kashe su akayi bisa doron zalinci, kuma abinda zai baki mamaki kusan duka ruhinsu guda ne, sai dai banbancin nahiya da zamani. Sai ta Ukun su ita ce aka ce zata xo aƙarshen zamanin nan, sunanta Rayzuta ita ta haɗa dukkan abubuwan da waɗancen suke dashi harma da wanda suka rasa, ƴar baiwa ce me ɗauke da ɓoyayyun al'amura, ita kanta batasan da wannan baiwa tata ba."
  • KARSHEN DUNIYA by Xahrabukar
    Xahrabukar
    • WpView
      Reads 646
    • WpPart
      Parts 5
    Kalubale akan Iyaye mu kula mu farka
  • HAƘURI BA YA ƁACI by ummuhfadima111
    ummuhfadima111
    • WpView
      Reads 577
    • WpPart
      Parts 11
    Labarine akan Falmata ƴar Fulani da mijinta Kabir suna tsanin son junansu saboda ita Falmata bata da kowa sai shi amma dare ɗaya ta neme shi tarasa, gata da yara biyu ga wahalar matar da suke haya agidan, kai abumma sai wanda ya karanta abun tausayi!!!
  • FANSAR FATALWA  by shamsiyaManga
    shamsiyaManga
    • WpView
      Reads 5,735
    • WpPart
      Parts 35
    FANSAR FATALWA! Labarin FANSAR FATALWA labari ne da ya ƙunshi cin amana tsantsa wanda ƙawaye suke yiwa junan su. Labari ne akan wasu ƴan mata guda biyar waɗanda suka taso cikin wata irin azababiyyar aminta,wadda idan aka tashi kwatancen aminan ƙwarai su ake fara kawowa a sahun farko,sai dai kash! Duk da irin wannan aminta ta su hakan bai hana su cin amanar juna ba,inda suka haɗa kai suka ci amanar ɗaya daga cikin su wadda sanadiyyar haka ta rasa duk wani farin ciki na rayuwa,kama daga kan ahalin ta,karatun ta,saurayin ta wanda zata aura,at long last tazo ta rasa rayuwar ta,sai dai kuma ashe hakan da suka aikata basu san cewa reshe ne zai juye da mujiya ba.Taci alwashin ƊAUKAR FANSA sai dai ta yaya hakan zata kasance?Ta wace hanya zata bi ta rama wannan cutarwar da aminan ta suka mata?domin ance Rama cuta ga macuci ibada ne. Hmmm akwai ƙura fa a cikin wannan labain ina faɗa muku tafiyar ta musamman ce,amma fa sai wanda ya biyo ni,saboda haka ma yasa na rubuta shi a matsayin Free book saboda Irin darussan ciki.
  • Labarine akan wata baiwar Allah da aljanu suka addabi rayuwarta by sakatare
    sakatare
    • WpView
      Reads 1,614
    • WpPart
      Parts 19
    Jarabta
  • AL'AMARIN SUHAILA  by cynosure3
    cynosure3
    • WpView
      Reads 5,942
    • WpPart
      Parts 53
    Heart touching story
  • Asma'ul_Husna by XeynabHarooon
    XeynabHarooon
    • WpView
      Reads 178
    • WpPart
      Parts 2
    Part 1
  • HANAN..... by Basmaherlele20
    Basmaherlele20
    • WpView
      Reads 256
    • WpPart
      Parts 3
    hhhhh idan na tashi aure, ba aure erin naku ba zanyi bash, ba mata erin matayen ku zan aura ba! aure zanyi wanda kaf birnin KANO sai sun san yau ana bikin KB....idan natashi zaben mata kuwa ko kasar Lebanon taje sai ta zama abar kallo wallahi......
  • MIJIN MACE ƊAYA by UmmulkhairMuhammad
    UmmulkhairMuhammad
    • WpView
      Reads 134
    • WpPart
      Parts 1
    Mijin mace ɗaya kwanaki an fara posting aka kuma daina, masu bibiya hakan ya samo asali ne don inganta labarin, fara karantawa daga farko don akwai abin da aka ƙara da kuma abin da aka sauya. Yanzu za a dinga posting kullum abin buƙata gare ku kawai comments and vote. Thanks a lot my dear reader one love. Waiii! Waiii! Tirkashi! Wannan alƙalamin ya zo da zafinsa readers, labari ne da ke ɗauke da mabanbantan al'amura masu rikitarwa, akwai Zazzafar kishi daga jin sunan ma za ka fahimta, saboda Zazzafar kishinta ne ma take ƙiran mijinta da MIJIN MACE ƊAYA, ba shi da wata mata a duniya bayan ita. Yayin da 'yar da ta raina a hannunta kwatsam! Ta kamu da son mijinta kuma ta yi alwashin sai ta ƙaryata wannan furucin nata ta aure shi. Hakan zai yi wu kuwa? Biyo alkalamina don samun amsa. Lallai akwai dambarwa! Haka kuma labarin na cike da ban tausayi da zai saka zub da ƙwalla na wasu ma'aurata da suke yi wa juna soyayya da ya zarce na Romeo and Juliet amma hasabibiyar surkuwa ta sako su gaba. Labarin na ɗauke da ƙalubalen rayuwa iri-iri , haɗe da zazzafar ƙaddara, tare da wani irin salon soyayya mai tsayawa a rai. A pecial kind awaits u in this novel. Don't missed it.
  • MIJIN DARE by RaHussaini
    RaHussaini
    • WpView
      Reads 2,814
    • WpPart
      Parts 17
    Labarin ya na ɗauke da darasi mai ya wa, ƙalubale ne akan iyaye da ƴanmata masu son shanawa a rayuwa, da sakacin iyaye wajen rashin sanya ido akan motsin ƴaƴansu, da yanda Aljani yake hana aure da son raba ma'aurata da shaiɗancinsu akan bil'adama.
  • meemah by NanaasmauSalihu
    NanaasmauSalihu
    • WpView
      Reads 152
    • WpPart
      Parts 11
    Hmm they both got their hearts broken on the same day meet on that day and because best friends will their relationship end as friendship or move it to the next level Follow me to find out
  • KURMAN GIDA by rashmarrka
    rashmarrka
    • WpView
      Reads 12,801
    • WpPart
      Parts 34
    Love story
  • JALLI JOGA by MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      Reads 417
    • WpPart
      Parts 10
    Labarin mai abin dariya na wasu rikicaccun tsofaffi inda suke badaƙala.
  • WAYE SANADI!? BOOK TWO by BabyBintuu
    BabyBintuu
    • WpView
      Reads 1,067
    • WpPart
      Parts 7
    The beginning of the beginning