Historias de Billynabdul

Buscar por etiqueta:
billynabdul
WpAddhuguma
WpAddhafsatrano
WpAddmamugee
WpAddnimcyluv
WpAddmaidambu
WpAddbatulmamman
WpAddlove
billynabdul
WpAddhuguma
WpAddhafsatrano
WpAddmamugee
WpAddnimcyluv
WpAddmaidambu
WpAddbatulmamman
WpAddlove

59 Historias

  • ANYA BAIWA CE? por AmeeraAdam60
    AmeeraAdam60
    • WpView
      LECTURAS 13,656
    • WpPart
      Partes 11
    Ajiyar zuciya Fulani Maryama ta sauke sannan ta ce masa, " Wace ce yarinyar? Kuma daga wane gurin zata xo? Babu damar dakatar da zuwan nata? Ya za'ay na gane ita ce dan na ɗauki matakin daya dace akanta?? " Boka ya ce, " Daga ni har sauran matsafan duniya babu wanda ya isa ya ja da yarinyar domin ita ɗin FILSIFI ce, abinda muke kira da FILSIFI kuwa aharkar bokan ci, tarraya ko haɗakar shuɗaɗɗun ruhika mabanbanta daga jinsi Mabanbanta, zo ki duba nan " ya ƙarasa faɗa yana buɗe mata wannan jan littafin da ke gefensa. Zanen wasu matasan mata ta gani guda uku sai dai duk cikinsu babu wacce zanen fuskarta ya fito sosai daga ƙasan kowacce anrubuta wani irin gwamammen rubutu, ta farko ya fara nuna mata yace, " Wannan da kike gani ita ce Muhaibish ita ta rayu ne tsawon dubbannin shekarun da suka gabata, Ƴar Sarkin jinsin Fararen Aljanun ƙarƙashin ƙasa ce, tunda take bata taɓa taka doron ƙasa ba " Zaro idanu Fulani Maryama tayi tana mamakin abinda ya faɗa, ta biyu ya nuna mata ya cigaba da cewa, " Wannan kuma sunan ta Kalimsiyat Ƴar sarkin fararen Aljanu ce amma ta nan doron ƙasa itama ta rayu atsawon dubbanin shekaru, acikin wani littafin bincike na karanta cewar ta yi rayuwa ne tun bayan zuwan Annabi Yusuf (A.S) ita kuma tunda ta ke bata taɓa nutsawa ƙarƙashin ƙasa ba a matsayinta na jinsin aljanu, kuma ita Kalimsiyat mace ce mara haƙuri mai faɗan gaske, kuma abinciken da nayi dukkan su biyun kashe su akayi bisa doron zalinci, kuma abinda zai baki mamaki kusan duka ruhinsu guda ne, sai dai banbancin nahiya da zamani. Sai ta Ukun su ita ce aka ce zata xo aƙarshen zamanin nan, sunanta Rayzuta ita ta haɗa dukkan abubuwan da waɗancen suke dashi harma da wanda suka rasa, ƴar baiwa ce me ɗauke da ɓoyayyun al'amura, ita kanta batasan da wannan baiwa tata ba."
  • Labarine akan ƴan lesbian  por sakatare
    sakatare
    • WpView
      LECTURAS 2,422
    • WpPart
      Partes 4
    ILLAR LESBIAN
  • KURMAN GIDA por rashmarrka
    rashmarrka
    • WpView
      LECTURAS 13,336
    • WpPart
      Partes 34
    Love story
  • Ƙaddarata ce por RaHussaini
    RaHussaini
    • WpView
      LECTURAS 624
    • WpPart
      Partes 9
    Kowanne ɗan Adam akwai irin tashi jarabawar da Allah yake masa. Malamin addini ne mai tsoron Allah da bin dokokinsa, kaddara ta faɗa masa. Ɗaliba ce a islamiyyarsu, kaddara ta faɗa mata, wannan kaddarar ita ce sanadin shigarsu cikin bakin ciki har ta kai shi ga shiga gidan yari. kaddara ta sa taƙi auruwa sanadin fyaɗe. Shin waye yayi sanadin nan na ɗaukar hakkin bayin Allah?.
  • SANADIN KISHIYA NE por MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      LECTURAS 1,414
    • WpPart
      Partes 20
    Ƙanin babanta ya aura mata shi ba tare da saninta ba, a ranar farko a gidan ɓijin ta haɗu da wasu kiraje da suka canja kamanninta har sai da ta zama makauniya duk a sanadin kishiya.
  • munafukin miji por Jauhar86
    Jauhar86
    • WpView
      LECTURAS 100
    • WpPart
      Partes 1
    wannan littafi hakkin mallakanane ban yadda kowa ya juya min shi ta ko wanne fanni ba ba tare da izini na ba
  • kowa Ya Raina Tsaiwar wata........ por qeenjanah
    qeenjanah
    • WpView
      LECTURAS 659
    • WpPart
      Partes 7
    labari ne akan wata mace,me Halin kaza ci ki goge bakinki.me rainuwa mara godiyar ubangiji. Allah ya gama ta da mijin marainiya anma sam bata gode ba.
  • YARIMA ASAD (saban taku) por khadeeyofficial2021
    khadeeyofficial2021
    • WpView
      LECTURAS 416
    • WpPart
      Partes 1
    labarin soyayya akan wani dan sarki da wata yarinya wadda ta azabtar da ita kuma lokacin da ya kamu da rashin lfy yarinyar ta aureshi batare da sanin iyayenta
  • ƳAR HIZBA(PAID BOOK) por mumamnas2486
    mumamnas2486
    • WpView
      LECTURAS 400
    • WpPart
      Partes 5
    Cakwakiyar labari a kan wata matashiya da ta dira a Humar Hizba ta garin KADABO, ta zo da salo iri iri ciki kuwa harda koyar da mata da maza rawa don samarwa da hukumar kuɗin shiga. Bata soyayya, maza tsoronta suke, tana iya komai akan hukumar. Tsoro da fargaba ya kama manyan malaman dake hukumar, don gudun kar ta rusa hukumar HIZBA a fara yi wa hukumar mummunan kallo ƳAR HIZBA KENAN
  • DA'IMAN ABADAN  por JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      LECTURAS 3,249
    • WpPart
      Partes 15
    DA'IMAN ABADAN labarin mai cike da darussa kala kala labarine na soyyya zalla.. soyyyar da ake jin za'a iya sadaurkar da rai akan masoyiya.
  • Labarine akan wata baiwar Allah da aljanu suka addabi rayuwarta por sakatare
    sakatare
    • WpView
      LECTURAS 1,661
    • WpPart
      Partes 19
    Jarabta
  • ALAƘAR YARINTA por MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      LECTURAS 12,608
    • WpPart
      Partes 36
    Labari ne a kan wata mata da kishiyarta ta haukatar da ita da tsohon cikin ta tafi ta haife cikin a halin hauka
  • AL'AMARIN SUHAILA  por cynosure3
    cynosure3
    • WpView
      LECTURAS 6,144
    • WpPart
      Partes 53
    Heart touching story
  • ƘALUBALEN RAYUWA  por shamsiyaManga
    shamsiyaManga
    • WpView
      LECTURAS 200
    • WpPart
      Partes 4
    AMINA yarinyace da ta taso cikin fuskantar ƘALUBALEN RAYUWA daban daban tun daga ranar da tazo duniya har girmanta,Ta taso bata san waye mahaifinta ba,mahaifiyarta ta kasance tana ɗauke da cutar hauka,TASHA itace gidansu a nan suke kwana suke tashi,ruwa, iska, zafi,sanyi duk tsananin su a kansu yake ƙarewa,ta haɗu da saurayi wanda yake ba musulmi ba watau Christian inda suka ƙulla soyayya,saidai mahaifiyar shi wadda ta kasance tana sana'ar sayar da abinci a TASHAR da su Meenal suke rayuwa tayi tsalle ta dire ta shiga ta fita ta lalata alaƙar dake tsakanin ɗanta Samuel da kuma Meenal. A cikin wannan halin rana ɗaya aka wayi gari Meenal tana ɗauke da juna biyu a lokacin shekarunta duka duka goma sha biyar a duniya.
  • ZEEYAD por Jiddherr3
    Jiddherr3
    • WpView
      LECTURAS 211
    • WpPart
      Partes 1
    *Z E E Y A D!!!* '''(The Abandoned Prince)''' *Ever heard of an Abandoned Prince, a Prince who has been abandoned by his own legitimate Father, a Prince that has been treated like a piece of a rotten fruit in his own Kingdom, a Prince who is being treated like a bag of a wasted trash in his own Father's PALACE,a neglected Prince that has been like a play-toy to his own servants?* *Well, i guess your answer is NO* *Worry Not, come let's dwell into the journey of an amazing and heart touching story of ZEEYAD with you, and guess what!!!.... It's completely free of charge!!!.* *For More Enquiry, don't hesitate to drop me a message through my Whatsapp contact 07061979284, so that i can add you to my group, a world of an amazing stories of your taste to read!!!*
  • K'ARSHEN BUTULCI por UmmuHanash2781
    UmmuHanash2781
    • WpView
      LECTURAS 1,291
    • WpPart
      Partes 19
    Labari daya kunshi abubuwa da dama, na gane dacin amana, sannan ya kunshi tausayi da dai sauransu
  • JALLI JOGA por MAMANAFRAH12
    MAMANAFRAH12
    • WpView
      LECTURAS 500
    • WpPart
      Partes 10
    Labarin mai abin dariya na wasu rikicaccun tsofaffi inda suke badaƙala.
  • rapunzel por sadiyarabiu
    sadiyarabiu
    • WpView
      LECTURAS 62
    • WpPart
      Partes 1
    A story about a pregnancy woman and a witch woman
  • HANAN..... por Basmaherlele20
    Basmaherlele20
    • WpView
      LECTURAS 271
    • WpPart
      Partes 3
    hhhhh idan na tashi aure, ba aure erin naku ba zanyi bash, ba mata erin matayen ku zan aura ba! aure zanyi wanda kaf birnin KANO sai sun san yau ana bikin KB....idan natashi zaben mata kuwa ko kasar Lebanon taje sai ta zama abar kallo wallahi......
  • UWANI 'YAR ƘASHIN GWIWA por AmeeraAdam60
    AmeeraAdam60
    • WpView
      LECTURAS 2,522
    • WpPart
      Partes 15
    "Meeeeeesuuuhuuuu." Uwani da ke laɓe ta sake maƙale murya ta faɗa da yanayin kukan uwar garke, tana gama faɗa ta dokon ƙauren ɗakin da suke ciki. A zabure Lami, Isuhu da Goggo Sala suka faɗa uwar ɗaki, Goggo Sala da ke ɗaure da ɗaurin ƙirji tun a falo zanin jikinta ya faɗi ba tare da ta sani ba. Goggo Sala da baba Isuhu suka shige bayan ƙofar uwar ɗaki ita kuma Lami ta maƙale a gefen gado, shirun da suka ji ba a ƙara kukan tinkiyar ba ne ya sa suka fara dawowa hayyacinsu. Goggo Sala ta kai idonta jikinta sai a lokacin ta yi ido biyu da tsurar ɗan fatarin (Under wear) da ke ƙugunta, ga ƙirjinta zube a saman kan Baba Isuhu da ke tsugunne a ƙasa. Sai a lokacin ta lura da hannuwan baba Isuhu da ke riƙe da ɗan fatarinta. Cikin matsananciyar kunya ta ce. "Kai Isuhu wanne irin iskanci ne haka saboda Allah za ka nemi shigewa cikin fatarina, ni fa ƙanwar mahaifiyar matarka ce ." Cikin rashin sani Baba Isuhu ya miƙe tsaye sai jin ƙirjin Goggo Sala ya yi a saman fuskarsa, yana ɗagowa suka haɗa ido da ita. Ganin abin kunyar da aka tafka cike da borin kunya ta ce, "Amma dai Isuhu yadda ka kwaso mini ƙirji ina a matsayin sirikarka Allah Ya kwashe maka albarka."