Cinamana cerita

Saring berdasarkan tag:
cinamana
WpAddsoyayya
cinamana
WpAddsoyayya

26 Cerita

  • SADAUKIN BURHAAN CIGABAN IZZAH KO MULKI oleh JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Membaca 283
    • WpPart
      Bab 3
    Kamar yanda kuka sani Labarin Izzah ko mulki labarine wanda ya kunshi mulki na zalinci, ga cin amana ga kuma tausayi da soyayya, kuma kunsa ba gama shi nayi ba to ga Sadaukin burhaan nan idan zaku shin ina sadauki ya je, sannan ina Shatema yake zuwa da Asma'u shin Zubaina zata fidda miji sa kanta, kuma Hamza zaiyi mulkin Burhaan sai ku cigaba da biyo ni dai
  • ƁARAWO NE oleh JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Membaca 896
    • WpPart
      Bab 8
    Labarine wanda ya kunshi soyayya sarƙakiya ban tausayi cin amana rike addini, ilimatarwa fadarkawarwa nishaɗantarwa duk a cikin litafin ɓarawo ne.
  • GUDU A JEJI oleh fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Membaca 3,719
    • WpPart
      Bab 17
    GUDU A JEJI, LABARI NE MAI CIKE DA TAUSAYI, CIN AMANA, HASSADA, KYASHI DA SON ZUCIYA, KARKU BARI A BAKU LABARI, KU HANZARTA KARANTAWA DAN KU JI ME LABARIN GUDU A JEJI YA KUNSA, KU DAGA JI KUNSAN AKWAI CAKWAKIYA, KU DANNA MIN VOTE KU YI FOLLOWING DINA NGD MASOYA.
  •  😭 *ME YE LAIFINA NE* 😭 (Complete) oleh UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Membaca 39,103
    • WpPart
      Bab 55
    LABARI MAI TABA ZUCIYA, BAN TAUSAYI, YAUDARA, CIN AMANA, BUTULCI, ZAZZAFAR KIYAYYA, ZALINCI FADAKARWA, NISHA DANTARWA, BANDARIYA, DA KUMA SASSANYAR SOYAYYA MAI TAFE DA TSAFTA DA YARDA.
  • MEEYRAH  oleh youngnovelist001
    youngnovelist001
    • WpView
      Membaca 56
    • WpPart
      Bab 2
    *HAKURI#* *CIN AMANA#* *YAUDARA#* *MARAICI#* *ZAZZAFAR ƘAUNA#*
  • TSINTACCIYAR MACE  oleh zeezarewa12
    zeezarewa12
    • WpView
      Membaca 71
    • WpPart
      Bab 1
    Soyayya ce mai tsanani tun yarinta, shi ya taimake ta, ya fito da ita daga cikin ƙunci na rashin iyayenta da take ciki, sannan ya kawo ta gidan su yayi mata komai ya mallaka mata iyayen da bata dasu sannan ta zama wani ɓangare na rayuwarsa mai karfi. Ya samar mata da murmushin da ya dade da barin fuskarta. Ta haka ya samu shima ya warkar da ciwon dake zuciyar sa da yake ta fama dashi tun bai fi shekara biyu a duniya ba. Da haka suka zama jini daya. Kwatsam sai ga wani a tsayin mijinta yazo domin daukar abinda yake mallakinsa. Ta yaya aaliy zai rayu bayan Zainab ta zama tamkar nunfashin sa? Shin haka ta dauke shi itama ko kuma tana da Tata manufar akansa? Amsoshin ku na dauke duk acikin wannan labarin mai cike da soyayya, tausayi, cin amana, butulci.
  • *Rigar Saje* oleh nusaibaayubasuleiman
    nusaibaayubasuleiman
    • WpView
      Membaca 582
    • WpPart
      Bab 6
    by Mmn Mu'ayyad
  • SIRRIN ZUCI oleh Nana_haleema
    Nana_haleema
    • WpView
      Membaca 455
    • WpPart
      Bab 9
    Ba wai dan baya sonta ba, a'a sai dan saboda tsananin ƙaunar da yake mata hakan yasa shi sadaukar da soyayyar da yake mata ga wanda zuciyarsa take ganin ba shine ya dace da ita ba matuƙar yana raye...duk da irin bala'in son da yake mata amma ita tata zuciyar ta gaza fahimtar hakan daga gare shi, a sanda tata zuciyar ke can ta faɗa tarkon son abokinsa amininsa ABBAS wanda ya riga shi furta mata kalmar so. Bai farka daga neman halaka kansa da yake ƙoƙarin yi ba saida maganar aure ta shiga tsakanin Amininsa da Abar ƙaunarsa, ya danne zuciyarsa ya haneta nuna ƙulafucin da take akan Hanan, yana ji yana gani Amininsa zai Aure muradin ransa. Kuma a kowacce rana, kowanne yini, kowacce daƙiƙa, kowanne fitar nunfashi, a duk bugu na zuciyarsa Sonta ƙara ruruwa yake a gare shi, tausar zuciyarsa yake yana lallashinta sai dai kash duk yanda yaso ya daure ya kasa, ba zai iya ba, rashin kasantuwarsu a inuwa guda zuciyarsa zata illata...shin me zai faru?, shin zai mallake ta ko A'a....?
  • IMRAN oleh real__ahmerd
    real__ahmerd
    • WpView
      Membaca 5,218
    • WpPart
      Bab 11
    This story is a life hearted story about passion and compassion.... It is a story that talks about Governance, Love, Hatred, Betrayal, Romance, Life in the brick of Adulthood and lots more. It is a story of Young Man who goes in to maximum difficulties of life that at his age never thought he can bear.... But he had the belive that With hardship comes ease..... Find out in the heart touching story how he survived and have change of life distinctively despite the hatred and difficulties he undergoes.... -Real__ahmerd
  • 💕💔SON ZUCIYA NE💔 oleh fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Membaca 144
    • WpPart
      Bab 5
    littafin da ya samo rubutowa daga RABIATU AHMAD MUAZU (RUBBY) karku bari a baku labari ku karanta ku danna vote kuyi comments
  • BAKAN GIZO 🕷️ oleh ayeeshatou1
    ayeeshatou1
    • WpView
      Membaca 184
    • WpPart
      Bab 4
    Tun kafin yasan wanene shi yake fuskantar qalubale a rayuwarshi, Shin yazeyi da rayuwar shi bayan Allah ya Riga ya rubuta haka qaddararsu take? Ta wani hanya zai bi domin ya kubutar da Dan uwanshi da yake cikin halaka a tsakiyar azzalumai? kamar yadda komai ya faru da mutum qaddararshice daga ubangiji haka itama akoda yaushe qaddarace take hadasu, me zata cema iyayenta da Kuma mutane bayan ansan asalin wanene shi? Have you ever read a heart melting love story?, do you ever read a perfectly story between the bond of two twin brothers ? then get inside and find out what's all about 🥵💞💔
  • 💞komai daren dadewa💞 oleh safiya__bubuche
    safiya__bubuche
    • WpView
      Membaca 993
    • WpPart
      Bab 11
    labarine daya kunshi darusa masu yawa akan zamantakewar rayuwa. Banyi wannan littafin Dan cin zarafin wani ko wataba idan kaga yayi daidai da labarinka toh akasi aka samu
  • WUTA DA AUDUGA oleh MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Membaca 927
    • WpPart
      Bab 4
    Yana magana akan gidaje hud'u, ko wani gida akwai cakwakiya a cikinsa, ku biyoni danjin wannan k'ayataccan labarin
  • 🌻🌻MATSALAR GIDAN MIJI🌻🌻(UWAR MIJI CE SILA) BOOK 2 oleh AishaMaaruf1
    AishaMaaruf1
    • WpView
      Membaca 119
    • WpPart
      Bab 5
    Tunda Hajiya Su'adah taga Mahmoud bai zo ba ta anyana a zuciyar ta cewa Ummu ce ta hana shi zuwa, gashi ta mai miss call ya fi sau ashirin amman ba'a daga ba, in ranta ya yi dubu toh ya bace, da ace Ummu na kusa da ita da wallahi sai ta kwana a lahira, ganin babu hanyan samun shi yasa hankalin ta ya yi mugun tashi wanda har ya kusa sata yin karamin hauka, da a daran za ta tafi gidan amman Lauratu ta hana ta, da kyar ta samu Mama ta sauko ta hakura ta bar tafiyar gobe, a ranar kasa barci Hajiya ta yi, ba irin zagin da bata yiwa Ummu ba, har fadi take dole sai ya sake ta in taje gidan, gani take kaman garin yaki wayewa, duba agogo ta yi taga karfe biyu da minti goma, wani mugun tsaki taja ta fashe da kuka ta ce"Allah ya isa naaaa.........lokacin ma ya ki tafiya", mikewa ta yi ta fara safa da marwa a dakin tana surutai.
  • RAYUWAR SHATU  oleh Aseeyahrty
    Aseeyahrty
    • WpView
      Membaca 142
    • WpPart
      Bab 1
    A story of young lady
  • FATIMA ZAHRA SA'EED (cmplt Book 1) oleh MuntasirShehu
    MuntasirShehu
    • WpView
      Membaca 755
    • WpPart
      Bab 11
    Labari a kan wani mai kuɗi (Alh. Sa'eed) wanda Allah ya wadata shi da komai na jin dadin rayuwa, sai dai abu ɗaya ne ya gagareshi wanda a kan fafutukar neman abun idanunsa suka rufe ya aikata wani al'amari wanda shi ya zama silar ginuwar labarin. A ƙarshe ya samu biyan buƙatarsa sai dai kuma hakan ya zame masa wani babban ƙalubale a rayuwarsa. A gefe guda kuma labarin ya ƙunshi tsantsar soyayyar uwa da irin sadaukarwarta ga yayanta. Har ila yau labarin na kunshe da rikitacciyar rayuwa da kuma gagarin da ya mace ke fuskanta lokacin da ta rasa komai. Ku dai ku biyo ni sannu a hankali cikin labarin FATIMA ZAHRA SA'EED. Me yasa take kiran kanta da wannan sunan?
  • FATIMA oleh ZEEEBELLS
    ZEEEBELLS
    • WpView
      Membaca 357
    • WpPart
      Bab 1
    Labarin Fatima labarine mai cikeda tsark'ak'iyar rayuwa,ta taso cikin rashin so da Kular wani mahaluki,Antyntah datafi zama mafi kusanci agareta ta gayyara rayuwarta,tasha wahala Mara fasaltuwa,wahalar dabaza rubutu cikin littafi ba.!!!
  •      BAƘIN KUMURCI oleh maryammajidadi33
    maryammajidadi33
    • WpView
      Membaca 17
    • WpPart
      Bab 1
    is a story about young man
  • AL'AMARIN KISHI... oleh AmeenahMUzair
    AmeenahMUzair
    • WpView
      Membaca 2,353
    • WpPart
      Bab 5
    Anty gaskiya NA gaji DA boye masu mama al'amarinnan,kawai zan fada musu domin nayi bincike akan matar nan gaba daya ta zarce MA tunanimu kawai ki hakura DA Barrister ba shine autar maza ba haba kullum DA irin gargadin DA ake mana FA kuma DA alamar ba barazana ce ba😫
  • WATA SHARI'AH (COMPLETED✔️) oleh PrincessAmrah
    PrincessAmrah
    • WpView
      Membaca 54,243
    • WpPart
      Bab 32
    Zazzafar shari'a ce a cikinsa, wacce take kunshe da rikici da tashin hankali. Me ya sa rashin 'yancin kai ya yi yawa a wannan zamanin? Me ya sa talaka yake ba a bakin komai ba? Fyade, kisan kai tamkar kiyashi. Babu abin da littafin Wata Shari'a bai kunsa ba. Ku shigo daga ciki a yi tare da ku. Ku biyo Amrah a cikin labarin Wata Shari'a, inda za mu shiga cikin rayuwar Ummima da babbar kawarta Gentle. Ehem ehem! Lets go!