FareedaAbdallah
- MGA BUMASA 116
- Mga Parte 9
🖤 BA NI DA IKO...
Rayuwa ta ɗauke ta zuwa wani wuri da ko a mugun mafarki bata taɓa tsammani ba.
A hannunta akwai sarƙa, a zuciyarta akwai raɗaɗi, a idanunta akwai hawaye.
Ta yi ƙoƙarin gudu daga ƙaddara, amma ƙaddarar ta riga ta fi ƙarfinta.
Ta so ta yi ihu, amma muryarta ta mutu tun kafin sautin ihun ya fita.
Ta so ta yi zaɓi, amma ƙaddara bai bata damar yin hakan ba...
Ita mace ce ƴar shekara goma sha bakwai, amma tun daga yarintarta ƙaddara ta jefa ta cikin duhu mai tsanani...
A lokacin tafiya cikin wannan duhu ne ta fahimci gaskiyar kalmar:
"Ƙaddara ba ta tambaya ko kana da iko ko babu, sai dai ta tilasta maka yin abin da take so..."
©Fareeda Abdallah
*Littafin kuɗi ne, akan farashin 1k kacal. Masu niyyar siya za su tura kuɗi a cikin wannan account ɗin 5407827015, FCMB, Farida Abdullahi. Sai a tura shaidar biya ta wannan lambar 07039080978 Domin samun damar shiga group ɗin da za'a dinga posting a Telegram.*