Lukman Stories

Refine by tag:
lukman
lukman

3 Stories

  • Believe me by EchaYiexcel
    EchaYiexcel
    • WpView
      Reads 1,247
    • WpPart
      Parts 5
    Cinta adalah suatu anugerah yang terindah untukku. Tetapi, dia datang membawa cinta yang terasa sakit sehingga aku tidak percaya lagi dengan kata cinta. Mampukah kau membuatku kembali percaya dengan kata cinta?
  • My Virtual Friend by RebeccaDreams
    RebeccaDreams
    • WpView
      Reads 21
    • WpPart
      Parts 2
    Hoosh..There was a girl named Kelsie Woodson that had no friends. She found an app that will let her have a virtual friend. When she installed it.. Want to find out what happens next? Read the book please!
  • KAUTHAR!!  by jeeedorhh
    jeeedorhh
    • WpView
      Reads 8,948
    • WpPart
      Parts 6
    Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***