Nadama Stories

Refine by tag:
nadama
WpAddsoyayya
WpAddtausayi
WpAdddanasani
WpAddyaudara
nadama
WpAddsoyayya
WpAddtausayi
WpAdddanasani
WpAddyaudara

28 Stories

  • A SANADIN KAMA by Ruky_i_lawal
    Ruky_i_lawal
    • WpView
      Reads 339
    • WpPart
      Parts 12
    labari ne da ya ƙunshi illar rashin biyayya ga iyaye, nadama, soyayya, sakamakon biyewa son zuciya da jarumar ta yi ya haifar mata da gagarumar matsala da nadama a gidan aurenta.
  • a sanadin auren zumunci by yusufayshat0
    yusufayshat0
    • WpView
      Reads 17,177
    • WpPart
      Parts 22
    labari mai cike da tausayi soyayya zalumci da sauransu ...
  • TUN RAN GINI by Queen-Meemiluv
    Queen-Meemiluv
    • WpView
      Reads 2,206
    • WpPart
      Parts 30
    labari Mai tab'a zuciya
  • DA BANSAN ASALINTA BA by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 500
    • WpPart
      Parts 1
    labarin DA BANSAN ASALINTA BA labari ne mai rikitaciyar soyayya labarin masoya guda biyu wanda shi uban yariyar ya kasance mashayen giya ya dauki giya tamkar abinci Allah ya bashi kyakkyawar yariya son kowa kin wanda ya rasa, cikin hukuncin ubangiji Allah ya hadata da wani hadaddan gaye a barrack dinsu dake Abuja sai dai kash dalilin halin ubanta ya dauki karan tsana ya daura mata danshi a tunanin ai babu yanda za'ayi ace gaba bata kyau ba bayanta tayi kyau duk a tunaninshi tunda mahaifinta dan giya ne ita koma zata kasance yar duniya...
  • Karshen Wahala by ayshabeauty12
    ayshabeauty12
    • WpView
      Reads 208
    • WpPart
      Parts 6
    Labari ne na tausayi da damuwa
  • A RASHIN SANI..  by Hafssatu
    Hafssatu
    • WpView
      Reads 515
    • WpPart
      Parts 20
    A rashin sani da jin rashin maganar iyayenta ta zabeshi A matsayin masoyin gaskiya, A rashin sani sanadiyar shi tayi rayuwa A gidan mahaukata a matsayin mahaukaciya mai tabin hankali, A rashin wadda ta fifita ashe dan fashi ne..
  • MUHAMMAD ALEE by MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Reads 12,041
    • WpPart
      Parts 39
    ko wani bawa da irin tashi jarabawar, akwai ɗan ta'addan da yana ta'addanci amma ko kaɗan bada son ranshi yake aikata hakan ba, tayaya al'umma zasu fahimci hakan?, tayaya al'umma zasu gane cewar baison ta'addanci?, kudai ku cigaba da bibiyata na sabon littafina mai suna MUHAMMAD ALEE, ina muku albishir Muhammd Alee free book ne insha Allahu
  • ANYI GUDUN GARA by AyshaGaladima666
    AyshaGaladima666
    • WpView
      Reads 13,647
    • WpPart
      Parts 36
    Kirkirarren labarin wata yarinya me matukar tsoron mutane masu saka kaki,mussaman masu rike bindiga,wadda taki dan'uwanta me matukar kaunarta akan ya kasance Dan sanda Wanda a karshe reshe ya juye akan mujiya
  • NA YARDA NA MUTU by Mumseeyama
    Mumseeyama
    • WpView
      Reads 771
    • WpPart
      Parts 11
    Labari ne mai matuƙar taɓa zuciya da kuma tsantsar soyayya...
  • BAYA DA KURA by aminaumar36
    aminaumar36
    • WpView
      Reads 485
    • WpPart
      Parts 7
    It's true life story.
  • A SANADIN SOYAYYAR MINTI  by JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Reads 8,464
    • WpPart
      Parts 24
    Lanarine wanda ya kunshi soyayya da makirci ban tausayi abubuwa da yawa fa
  • TARKON MAQIYA by AminaYusufMuhammad
    AminaYusufMuhammad
    • WpView
      Reads 659
    • WpPart
      Parts 8
    GODIYA! ina godiya ga Allah ubangijin talikai;da ya bani ikon rubata wannan labari, tarkon maqiya labarine me kunshe da yaudara;baqinciki;da kuma soyayya.
  • SANADIN CACA by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 24,325
    • WpPart
      Parts 32
    ..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantana yayi abu irin na mutanen. Taya zan fara rayuwa da wannan mutumin tukunna,taya zan fuskanceshi a matsayinsa na mijina,bayannni kallon da yakeyi min bamma kai matsayin dabbarsa ba a wajensa???? To wa zan kaiwa kukana ma,duk dai SANADIN CACA ne,koda baba zai ban haƙuri yarigada ya ruguzamin rayuwata a sanadiyyar cacar sa......
  • ZAFAFA 2 by Hafssatu
    Hafssatu
    • WpView
      Reads 2,576
    • WpPart
      Parts 17
    💖 *AUREN HUCE ZUCIYA💖* & 🍁 *HAFEEZ*🍁 ( *Sabon salo*) _*INAKUKE MASOYAN INDO KAUYE MARUBUCIYAR MATA KO BAIWA..CIWON SO...YAZEED,MENENE MATSAYINA, DA DAI SAURAREN LITTAFAN TA WADDA SUKAYI MATUK'AR K'AYATAR DAKU KUMA KUKAJI DADIN SU, TO ALBISHIRINKU GATANAN TA SAKE YUNKORO MUKU DA WASU ZAFAFA 2 HMMMM DOLE SU AMSA SUNAN SU ZAFAFA BIYU DOMIN SALON SU DABAM YAKE DADIN SU DABAM YAKE TSARIN LABARIN DABAM YAKE KAI!! KARKU CE NA CIKA KU DA SURUTU SAI ANGWADA AKASAN NA KWARAI ZAKU SAMU WANNAN LABARIN AKAN RECHARGE CARD NA MTN N200..IN KUMA D'AYA KAKESO ZAKA TURO RECHARGE CARD NA MTN 100 ZAKASHA KARATUNKA HANKALIN KA KWANCE KARKU BARI AYI BABU KU, DA ABAKI LABARI GWARA KIBADA LABARI HAJIYATA😄ZAKU FARA SAMUN POST 1 JULY, INSHA ALLAH..DOMIN KARIN BAYANI ZAKU IYA TUNTUBAR WANNAN NUMBOBIN DON GIRMAN ALLAH INKINSAN CIN MUTUNCHI ZAI KAWOKI GUNA KISHA ZAMANKI GAMASU RA'AYIN KAWAI NACE😀👌*_ *KIRA KO MESSAGE* 08142703048 *MAGANA A WHATSAPP* 09038667286 *AUREN HUCE ZUCIYA...HAFEEZ SABON SALO ZAFAFA 2✌🏻ARADUN ALLAH KARKU BARI AYI BABU KU😂*
  • SON ZUCIYA by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 8,172
    • WpPart
      Parts 16
    littafin son zuciya littafi ne mai d'auke da zallar soyayya had'i da nishad'antarwa wannan littafi akwai chakwakiya domin kowa soyayyarsu zata dawo ta zama kiyayya mai muni dama soyayya kan iya dawowa ta zama kiyayya wannan amsa tana gareku masu karatu. "Wayyo Allah ni Khausar meyasa lokaci d'aya rayuwa ta juya min tayi min juyin masa meyasa masoyina ya koma makina dama soyayya kan iya zama kiyayya wannan wace irin rayuwa ce nake ciki anya bazan kashe kaina ba" "Zaki iya ai abinda kika aikata a musulince yafi kisan kai, ke har kina da bakin magana Kausar kuka ma bakiyi shi ba sai nan gaba" kai ta d'ago hawaye na fita a idonta ganin bashi d'aya bane yasa ta share hawayen da take
  • KAICO NAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 23,906
    • WpPart
      Parts 56
    Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
  • MATAR MUTUM COMPLETE by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 17,703
    • WpPart
      Parts 20
    littafin matar mutum littafi ne mai dauke da soyayyar matasa biyu yariyar ta taso cikin wahala sa kamakon rashin uwa, daya daga cikinsu yana ta kokarin taimaka mata, uwar rikonta kuma ta dauke alwashin rabasa da duniya..
  • ITA CE ZUCIYATA by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 8,886
    • WpPart
      Parts 11
    labari ne akan wani matashin saurayi ɗan mai kudi, shima kuma yana da kuɗi gashi ya tsani talaka a rayuwarsa,baya kaunar talaka ko kaɗan a zuciyarsa, sai kwatsam ya faɗa soyayyar yar gidan talakawa ba tare da yasan ko ita wacece ba, so ɗaya tak ya taba ganinta a rayuwarsa daga nan kuma shikenan. gashi bai san a ina zai ganta ba, kar dai na cika ku da surutu ku bibiyi labarin dan jin yadda zata kaya a cikin wannan littafi mai suna ITA CE ZUCIYATA, daga ji kunsan akwai zazzafar soyayya, MASOYANA NA HAKIƘA KU HANZARTA NUNA MIN KAUNA TA HANYAR SIYAN WNN BUK DIN NAWA AKAN FARASHI MAI SAUKI #200 NGD
  • SANADIN MAYE by Ams1138
    Ams1138
    • WpView
      Reads 55
    • WpPart
      Parts 1
    Labarin matashin saurayine da ya maida kayan maye ruwan shan sa,yasa mahaifansa zubar qwallah baya ganin mutuncin kansa balle yaga na wani ya wofintar da martabar da Allah ya masa ta kasancewarsa Dan Adam ya cutar da mutane ya zaluncesu,sakaiyya ta riskeshi yana tsaka da jin dadinsa duk mai ya jawo haka?
  •  RAYUWAR NABILA by BuharifatimaMuhammad
    BuharifatimaMuhammad
    • WpView
      Reads 576
    • WpPart
      Parts 18
    Hi guys🙌 this is my first novel I hope you will like it. it all about nabila a village girl,she is so innocent who all meet with nabil a stranger that come to the village by an accident and fall in love with her will he's family accept her as his wife or not follow me to find out #love