Najma Stories

Refine by tag:
najma
najma

9 Stories

  • apwaañ Hamzé by xamsejigar
    xamsejigar
    • WpView
      Reads 8
    • WpPart
      Parts 1
    apwaan hamze
  • Najma da Mahir by Fatima_writes_
    Fatima_writes_
    • WpView
      Reads 10,277
    • WpPart
      Parts 18
    "Ga wannan sunanshi 'Dan aike' domin ko in ya je dawowa ya ke, an hadashi ne da majinar damisa mai mura,jelar'beran da bai taba satar daddawa ba,da kuma hakorin muzuru mai kimanin kwana cassa'in, ya yarda ke tun bai san miye yarda ba,a coffee za ki 'diga, 'digo biyu ina jaddadawa!!!, ki bawa Anisa ita zata hada ta kai masa, ba so ba ko zuciyarshi ce a jikanta ba zai aure ta ba, Anisa zai aura,amma duk ranar da Najma ta furta mai da kanta tana son shi ki Kuka da kanki don babu Ruwan Boka Mugu" Ya fada yana zare idonshi da ya sha farin kwalli. *** Gishiri ya ji a bakinshi mai hade da ruwa, lokacin ne ya gane ba ita take bu'katar handkerchief din da ya bata ba shi ke bukata, yaushe rabon da ya yi kuka? Tun ranar da ta yi wani ciwon ciki mai cike da azaba, ya bawa kanshi amsa yana goge majinar da ta samu damar zubo masa, zuciyar sa ce ta kuma tarwatsewa a karo na ba adadi jin kalaman da ke fitowa daga bakinta dukda cewa a wurinshi sun fi kama da aman wuta mai zafi, so yake ya ce mata 'I love you ' kalmomin da tun bata fahimtar magana yake fada mata saidai yau ya kasa,wani abu mai kama da Zuma rock ya danne masa harshensa da zuciyarshi kuma sai bitarsu yake kamar almajiri ya rike allonsa. Dumm zuciyarshi ta buga a karo na uku tun bayan da ta fara magana,bakin shi ya bude wanda ya yi sanadiyyar zubowar yawun da bai san da shi ba a yayinda ya cigaba da kallonta kamar wanda ya ga Tinkiya da'Ture ka ga tsiya' daurin yan mata masu ji da kansu. *** "Haba Yayana 'dan baki!Ya kake so in yi da rayuwata ne?Na san ba Anisa kake so ba ni kake so ba sai ka fada min ba wallahi na sani, amma ka ki ka nemi aurena tun tuni? Mai kake jira? Hmmm, Ya Mir me ya sa ka canza min gaba daya? na yi ta kokarin in jure na kasa saboda zuciyata ba zata iya ba,Nisanta kanka da kake yi da ni 'kara tarwatsa min zuciya yake, Ka yi sake har Abbu ya hada aurena da Ya Jamil,gobe za a daura tunda haka ka zaba you have 24 freaking hours to decide, abinda na sani shi ne I LOVE YOU WALLAHI DA GASKE..."
  • Najma by zeelemu
    zeelemu
    • WpView
      Reads 11
    • WpPart
      Parts 2
    This is the story of Najma, the only female child of her parents, a bubbly, loving and beautiful young lady with dreams like no other. What happens when she starts up a conversation with a celebrity on instagram out of fun. Will it lead to a rollercoaster of events and feelings Heartbreak and loss. Read and watch the story unfold 🤍🤍🤍
  • Poetry from the hearts of Africa. by umulkheirharun
    umulkheirharun
    • WpView
      Reads 877
    • WpPart
      Parts 16
    Poetry is music to the soul.
  • Love can hurt you | A Crawford Collins Fanfic by realistexcx1
    realistexcx1
    • WpView
      Reads 843
    • WpPart
      Parts 26
    This story is about a girl; Edith she's married to Crawford Collins. She goes to Oxford University with her husband and best friends; Aisha & Caitlan! Her best friends are; Aisha,Irini, Najma, Poppy, Caitlan and Chris (Crawf's brother) there's quite a bit of drama between Chris & Crawf🌸😋 Chris has been ignoring Crawford for a while. Chris then regrets it, then Crawford is ignoring Chris! And pushing him away! Karisma has been there for Crawford even when she can't! Crawford has fully broken down!!!😔😭Edith forgets someone very important in her life😏
  • Darkness. by Aasnia
    Aasnia
    • WpView
      Reads 3
    • WpPart
      Parts 3
  • Seperatated At Birth (Short Story) by nerdalert1324
    nerdalert1324
    • WpView
      Reads 198
    • WpPart
      Parts 6
  • Najma by Heshma_Misha
    Heshma_Misha
    • WpView
      Reads 30,515
    • WpPart
      Parts 44
    Copyright ©2020 Heshma Misha All rights Reserved Between the sunlit streets of Milan and the quiet homes of Kaduna, Najma Bukar Kachalla learns that distance doesn't silence the heart, it only changes its rhythm. When an unexpected encounter with Muhammad Dikko, a composed yet conflicted pilot, stirs feelings she thought she'd left behind, Najma finds herself caught between her past and the uncertain tenderness of what's unfolding. Told through shifting cities and delicate silences, Najma is a story about architecture and memory, family and forgiveness, and the spaces we build, both within and between us, when words are not enough. 🌙 Her dream was to build worlds. But what happens when her own world falls apart? ✨ Will love be the foundation she builds her future on, or will destiny have other plans? A story of loss, love, faith, and finding your voice, Najma is a heartfelt journey you won't forget. #1 Muhammad 27 /April 2021 #1 Najma 27/ April /2021 Completed 19. 2. 22
  • ~~~TRUST~~~ by asya___universe
    asya___universe
    • WpView
      Reads 2,473
    • WpPart
      Parts 5
    What will THE ZOYA FAROOQUI do when she finds the love of her life and soon-to-be-husband on a bed with his best friend on the day of their wedding- knowing her real face and threats about ruining her life. continuation of episode 170 with my own story Will ASAD - ZOYA overcome their misunderstanding or will ASAD again mistrust his love and began believing his TANNU will ASAD fight for his love