Naseeb01 Stories

Refine by tag:
naseeb01
naseeb01

4 Stories

  • LIKITAN ZUCIYA by Naseeb01
    Naseeb01
    • WpView
      Reads 519
    • WpPart
      Parts 2
    Matashin ya tafi neman likitan da zai bashi magani wanda zai sauya zuciyarsa daga mai biyewa son rai zuwa tsayayyiya. An turashi waje mafi hatsari ga rayuwarsa don zuwa ya sadu da wannan likitan zuciyar, kuma aka umarceshi daya taho dashi.......
  • THE FALLEN BLACK ROSE  by Naseeb01
    Naseeb01
    • WpView
      Reads 171
    • WpPart
      Parts 1
    The narrative of Faruq and Zahra is a tale of pure love, deception, conflict, and terrorism set in Africa. It offers a deep insight into Islam, addresses unanswerable questions, and sheds light on the complexities of terrorism. Through captivating characters and an action-packed plot, readers are taken on a heart-beating journey of love and self-discovery, rooting for the protagonists' happiness. Will fate bring them back together, or will they succumb to the forces that threaten to tear them apart? This thought-provoking book is a must-read for those seeking enlightenment and a breathless novel... Copyright © Naseeb Auwal
  • AGAINST THE DARK SORCERER... (Edited) by Naseeb01
    Naseeb01
    • WpView
      Reads 166
    • WpPart
      Parts 14
    Three brave heroes must race against time to rescue their beloved from the clutches of an evil sorcerer. Venturing into the sorcerer's shadowy realm, where monsters and magic abound, they must face their greatest fears and overcome impossible odds to save the one they love. Their journey will test their courage, strength, and faith, and only by working together can they hope to triumph against the forces of darkness... Will they succeed in rescuing their beloved, or will they become lost in the sorcerer's realm forever?
  • BAHAGUWAR SOYAYYA by Naseeb01
    Naseeb01
    • WpView
      Reads 2,808
    • WpPart
      Parts 28
    Makahon so, shine lokacin da sashe ɗaya ya makance akan soyayyar ɗaya sashen. Gurgun so, shine son da sashe ɗaya yake mutuwar son ɗaya sashen amma bai samu goyon bayan ɗaya sashen ba... Bahagon so fa...? Biyo mu don jin labarin wasu matasa da iyayensu suka ginasu akan soyayyar junansu, har ginin ya so ya wuce gona da iri, sai dai kash a mahangar kowannensu ɗan'uwansa yana tafiyar da rayuwa ne akan bahaguwar hanyar da ba zata ɓulle ba, rayuwar matasan ta bi cikin sarƙaƙiya wadda ta gangara cikin rayuwar Jami'a... Za su bijirewa iyayensu, ko kuwa za su bijirewa soyayyar da take zuciyarsu wadda tun kafin su san kansu aka dasa musu ita a zuƙatansu? Tabbas labarin yana tafe tare da bugun zuciyar mai karatu, kuma mai karatu zai zama cikin shauƙi da son jin abin da zai faru cikin kowanne shafi... Idan ka fara sai ka tiƙe don tunanin abin da zai je ya dawo na labarin zai ta bibiyarka.