Soyayya Stories

Refine by tag:
soyayya
WpAddtausayi
WpAddhausa
WpAddarewa
WpAddnadama
WpAddaure
WpAddyaudara
WpAddhausanovel
WpAddkauna
WpAddhausanovels
WpAddsadaukarwa
WpAddnigeria
WpAddsarauta
WpAddcinamana
WpAddmugunta
WpAddmakirci
WpAddkaddara
WpAddlove
WpAddzalunci
WpAddislam
soyayya
WpAddtausayi
WpAddhausa
WpAddarewa
WpAddnadama
WpAddaure
WpAddyaudara
WpAddhausanovel
WpAddkauna
WpAddhausanovels
WpAddsadaukarwa
WpAddnigeria
WpAddsarauta
WpAddcinamana
WpAddmugunta
WpAddmakirci
WpAddkaddara
WpAddlove
WpAddzalunci
WpAddislam

212 Stories

  • BAYA DA ƘURA by Nana_haleema
    Nana_haleema
    • WpView
      Reads 2,368
    • WpPart
      Parts 32
    Tashi yayi a sanyaye ya fita ya daga falon dan zama a ciki zai iya saka shi hauka na wucin gadi, mota ya shiga ya fita daga gidan a guje. Sai da yayi nisa ya tsaya a kan hanya, ya kifa kansa a kan sitiyarin motar cikin tashin hankali da tsoro mai yawa. Zuciyarsa bugawa take yi sosai, ji yake kamar yayi hauka, tunaninsa yana ga abinda Abba ya faɗa masa, da gaske dai matarsa Manal ƙanwarsa ce ta jini ko wasa ake masa?, in hakan ya tabbata ya zai yi? In hakan ya tabbata me zai faru wanne hali zai shiga? In hakan ya faru ya zai yi da ransa?. Allah ya sani yana matuƙar qaunar Manal, yana kallon ta matsayin abokiyar rayuwarsa kuma bugun zuciyarsa, kallon matarsa ma'ajin sirrinsa yake mata, kallon Manal yake matsayin uwar yaronsa da yake cikin ta. Taya rana tsaka ake so a juya ta ta koma ƙanwarsa wacce suke uba ɗaya? In hakan ya faru da wanne ido zai iya kallon ta matsayin ƙanwarsa da suke jini ɗaya? Ya matsayin ɗansa da yake cikin ta? Ɗansa ne ko ɗan ƙanwarsa?.
  • HASKE by SalmaAhmadIsah
    SalmaAhmadIsah
    • WpView
      Reads 1,002
    • WpPart
      Parts 10
    Akwai wasu ƙaddarorin da kan zo da wani irin duhu, wanda zai mamaye rayuwar ɗan adam, ta yanda ko da tafin hannunsa ba zai iya gani a cikin wannan duhun ba. Kuma an ce HASKE ne kaɗai ke maganin duhu. Ɗan adam kan shiga halin neman HASKEn da zai yi amfani da shi wurin gusar da wannan duhun dake bibiyar rayuwarsa. Shin menene duhun? Wasu tarin ƙaddarori ne waɗannan da ke tafe da matsanancin duhu?. Shin a ina wannan HASKEn yake? Sannan kuma menene wannan HASKEn?
  • RUWAN DAFA KAI 1 by SumayyaDanzaabuwa
    SumayyaDanzaabuwa
    • WpView
      Reads 148,673
    • WpPart
      Parts 30
    Labarin soyayya,da nadama
  • SABREENA SABEER by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 10,416
    • WpPart
      Parts 39
    He met her as an enemy nd decided to punish her ,find out about this novel full of love and pity ,love,satisfaction to knwo how d punishment gonna be,is she going to survive it or not,will he succesd or not
  • Yazeed by Hafssatu
    Hafssatu
    • WpView
      Reads 35,006
    • WpPart
      Parts 20
    Ya taso miskili yakuma tsani duk macen da bata wayewa kwatsam..saigashi za'a hadashi Aure da yar kawunshi ko ya hakan zai kasance kubiyoni..
  • BAYAN WUYA! by Rumanatu1266
    Rumanatu1266
    • WpView
      Reads 8
    • WpPart
      Parts 1
    Mafarin kaddara.......!!
  • GIDAN AUNTY by Msslee22
    Msslee22
    • WpView
      Reads 79
    • WpPart
      Parts 1
    A heart touching love story
  • MENE NE ABIN YI...? by Cwtsumiey19988
    Cwtsumiey19988
    • WpView
      Reads 198
    • WpPart
      Parts 41
    A story of a missing girl
  • WATA ALKARYA  by KhamisSulaiman
    KhamisSulaiman
    • WpView
      Reads 44
    • WpPart
      Parts 1
    Labarin batan yariman wata kasa a cikin duniya da gwagwarmayar da yayi kafin ya dawo gida.
  • AHALIN ABU-ZAYYAD🏘✈️ by teamchausanovels
    teamchausanovels
    • WpView
      Reads 851
    • WpPart
      Parts 5
    Labari ne wanda yake sabo ne a ta bangarensa kuma mai salo daban labari yana kunshe da nishadi tausayi soyayya abun al'ajabi wani abun ma sai wanda ya karanta shi labari ne na mashahuran attajiran dangin larabawa dasuka jima a nigeria to ko ya labarin zai kasance idan akace wata daga cikin bahaushiya kuma mai karamin karfi tayi yunkurin shiga wannn ahalin kudai biyo mu kuji yadda zata.
  • MA'U by Auntyshabash
    Auntyshabash
    • WpView
      Reads 268
    • WpPart
      Parts 4
    BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM MA'U 1 Ina zaune can kur'yan daki na na hada kai da gwiwa cike da damu , ni dai ba kuka nake yi ba , sannan ban san mai zan kura kai na a lokacin ba , mutum mutumi ko mutum mai rai , a can gefe kuma ma'u ce take shishshikan kuka , a hankali ta matso kusa dani ta kama hannu na , cike da damuwa tace umma muna don Allah ki yafe min wlh ni fa bana son mal , kuma wlh idan aka matsamin kashe kaina zanyi ko na gudu , duk da cewa dakin babu ishashshen haske amma acikin idon ta na hango zata iya aikata abinda ta fada . MA'U 2 Da sauri na maida hankali gare ta , cikin jin dacin ta nace a kul din ki ma'u kar na sake jin kin furta irin wannan maganar , bana son ki zama mara biyayya wa mal , koba komai yayi miki komai a rayuwa , ma'u ta kara fashewa da kuka , hawaye wani na bin wani a jajayen idanun ta da suka kada suka yi ja kamar garwashin wuta , magana take yi cikin kuka tun tana fada a hankali har na fara gane mai take cewa , na shiga uku ni ma'u mai yasa duniya za tayi min haka , mai yasa na zama daya daga cikin mutane mara sa sa'a a rayuwa . MA'U 3 Haka kawai an raba ni da abin sona , an hadani da wanda yayi jika dani , an sani cin amanar uwata wadda ta soni tamkar yar da ta haifa ,wlh bazan taba yafewa duk wanda yake da hannu acikin wannan zalincin da akayi min ba , sai Allah ya saka min , umma muna ta kwashe ta mari jikake tas tas , baki da hankali ne ma'u iyayen naki kike jawa Allah ya isa , Allah sarki ma'u mai makon taji haushin dukan da nayi mata sai ma ta kara makalkale ni tana umma ta don Allah ki cece ni , ki dauke ni daga gidan nan dama bani da wani gata sai ke .
  • Mariam by asmaulilly
    asmaulilly
    • WpView
      Reads 474
    • WpPart
      Parts 13
    Rayuwar Mariam ta fara ne a kauyan su cikin tsananin talaucin da yayi sanadin barin ta gida zuwa binni aikatau, kafin daga baya komai ya canja dalilin AIKATAU.
  • BA UWATA BACE by meeshalurv
    meeshalurv
    • WpView
      Reads 68,145
    • WpPart
      Parts 47
    BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
  • RIKICIN MASOYA by Ruky_i_lawal
    Ruky_i_lawal
    • WpView
      Reads 264
    • WpPart
      Parts 9
    labari ne na wasu masoya guda biyu masu matukar k'aunar junansu duk da yawan Rikici da rashin fahimtar juna dake tsakaninsu.
  • KASAR WAJE by ManuFagge
    ManuFagge
    • WpView
      Reads 85,703
    • WpPart
      Parts 59
    Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
  • IMRAN by real__ahmerd
    real__ahmerd
    • WpView
      Reads 5,067
    • WpPart
      Parts 11
    This story is a life hearted story about passion and compassion.... It is a story that talks about Governance, Love, Hatred, Betrayal, Romance, Life in the brick of Adulthood and lots more. It is a story of Young Man who goes in to maximum difficulties of life that at his age never thought he can bear.... But he had the belive that With hardship comes ease..... Find out in the heart touching story how he survived and have change of life distinctively despite the hatred and difficulties he undergoes.... -Real__ahmerd
  • RAYUWARMU (BOOK ONE) by Arewa_Author
    Arewa_Author
    • WpView
      Reads 474
    • WpPart
      Parts 15
    Wai shin meze faru idan yan uwa biyu sukaso mutum daya? Waze hakura yabarwa dayan? Kuma ma shize yarda ya auri daya daga cikinsu suna rikici. Kubiyoni domin karanta wannan daddadan labari
  • HAWA DA GANGARA by KhamisSulaiman
    KhamisSulaiman
    • WpView
      Reads 1,986
    • WpPart
      Parts 15
    Labarin wasu larabawa ne marayu wadanda suka shigo duniya da kafa daya kafin su sako dayar.
  • ANYI GUDUN GARA by AyshaGaladima666
    AyshaGaladima666
    • WpView
      Reads 13,356
    • WpPart
      Parts 36
    Kirkirarren labarin wata yarinya me matukar tsoron mutane masu saka kaki,mussaman masu rike bindiga,wadda taki dan'uwanta me matukar kaunarta akan ya kasance Dan sanda Wanda a karshe reshe ya juye akan mujiya
  • part 1 by mummynminal
    mummynminal
    • WpView
      Reads 61
    • WpPart
      Parts 2
    labari ne akan wata yarinya mai suna Nusaiba 'yar amana wanda take shiga cikin tasgun rayuwa, labarin ne mai ban tausayi da ta'ba zuciya.