Tausayi Stories

Refine by tag:
tausayi
WpAddsoyayya
WpAddhausa
WpAddnadama
WpAddhakuri
WpAddkauna
WpAddamana
WpAddsadaukarwa
WpAddsihiri
WpAddzalunci
WpAddmugunta
WpAddkiyayya
WpAddmakirci
WpAddyaudara
WpAddrahmakabir
WpAdddạ
WpAddlove
WpAddcin
WpAddislam
tausayi
WpAddsoyayya
WpAddhausa
WpAddnadama
WpAddhakuri
WpAddkauna
WpAddamana
WpAddsadaukarwa
WpAddsihiri
WpAddzalunci
WpAddmugunta
WpAddkiyayya
WpAddmakirci
WpAddyaudara
WpAddrahmakabir
WpAdddạ
WpAddlove
WpAddcin
WpAddislam

108 Stories

  • Rayuwar farha🥺❤️ by Farharh18
    Farharh18
    • WpView
      Reads 56
    • WpPart
      Parts 1
    A true story 💝
  • MAHAUKACI  KISHI by zaynerbmuhammadkabir
    zaynerbmuhammadkabir
    • WpView
      Reads 23
    • WpPart
      Parts 1
    yana magana akan mahaukacin kishi. dawasu matan sukeyi ,
  • DUK TSANANI by mmnamatullah
    mmnamatullah
    • WpView
      Reads 213
    • WpPart
      Parts 17
    Rinannun idanunta ta d'ago , ta duban k'anwar ta ta, cikin kuka tace "Salma waishin ni kad'ai ce "ya da irin haka take faruwa da ita? "Shin Salma wannan wacce irin masifa ce? Haka take bibiyarmu Da wanne zamuji da wannan masifar,ko da habaicin mutanan gidannan ko da na "Yan unguwa? Shin Salma Wai me yasa hakan Bata faruwa a kan kowa sai Ni? Meyasa!Salma meyasa!!meyasa!!! Ta k'arasa maganar Tana sakin kuka me cinrai...
  • DA'IMAN ABADAN  by JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Reads 3,242
    • WpPart
      Parts 15
    DA'IMAN ABADAN labarin mai cike da darussa kala kala labarine na soyyya zalla.. soyyyar da ake jin za'a iya sadaurkar da rai akan masoyiya.
  • ABUL-KHAIR by Salmeert
    Salmeert
    • WpView
      Reads 58
    • WpPart
      Parts 2
    Labarin masarautu guda biyu, masu dauke da abun mamaki, zalar kafurci, aikata fasadi, daya masarautar kuwa, ana zuba mulki isa da talama, ilimi da kuɗi, abin dariya dana haushi
  • SIRRINTACCEN SO by MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Reads 8,142
    • WpPart
      Parts 4
    *Wannan littafi nawa mai suna 💞SIRRINTACCEN SO💞 yana dauke da tsantsan soyayya da sarkakiya, da kuma fadakarwa da nishadantarwa, ALLAH ya bani ikon gamawa lafiya kamar yadda ALLAH ya bani ikon farawa, ku biyoni domin jin wannan labari*
  •  😭 *ME YE LAIFINA NE* 😭 (Complete) by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 41,695
    • WpPart
      Parts 55
    LABARI MAI TABA ZUCIYA, BAN TAUSAYI, YAUDARA, CIN AMANA, BUTULCI, ZAZZAFAR KIYAYYA, ZALINCI FADAKARWA, NISHA DANTARWA, BANDARIYA, DA KUMA SASSANYAR SOYAYYA MAI TAFE DA TSAFTA DA YARDA.
  • GYARA KAYAN KA... {Ƙalubale Gareku Iyaye} by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 2,115
    • WpPart
      Parts 15
    LABARI NE AKAN YARCE DUNIYA TA LALACE, RASHIN TSORON ALLAH YAYI K'ARAN CI, ILLAR DAKE TATTARE GA YARAN DA BA ADAMU DA SANIN INDA SUKE ZUWA BA. JAN HANKALI GA IYAYE MASU TABI'AR BARIN 'YA'YA SAKA KA MUSAMMAN MA 'YA'YA MAZA SAI KAJI ANCE AI BA MATA BANE BA SU. TARE DA TINATARWA, ZABURARWA GA 'YAN MATA DA IYAYE, KAR KUBARI AYI BABUKU, DOMIN KO AKWAI K'ARUWA CIKIN SA SOSAI SOSAI. GYARA KAYAN KA... {K'alubale gareku iyaye}
  • INBABU KE  by GidanHausaNovel
    GidanHausaNovel
    • WpView
      Reads 2,230
    • WpPart
      Parts 4
    A love and romantic story, playing a dangerous love
  • WASA FARIN GIRKI(cigaban gidan gandu) by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 3,245
    • WpPart
      Parts 1
    Paid book#200 naira ......Me baba yake nufi?,shikenan wai na hakura saina zauna lafiyah a gidan sameer?!! Inaaa hakan bazai taba yi wuwa ba,dan barikin sajojin dayake takama dashi saina maidashi tamkar kango,barekuma gidansa kam sai yayi daya sanin sakani a cikinsa. Domin natsani zama da dawani a rayuwata bare kuma aure.......hmmmm muje zuwa yanzu za'a fara wasan.
  • BAYA DA KURA by aminaumar36
    aminaumar36
    • WpView
      Reads 485
    • WpPart
      Parts 7
    It's true life story.
  • BA UWATA BACE by meeshalurv
    meeshalurv
    • WpView
      Reads 69,207
    • WpPart
      Parts 47
    BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
  • Rayuwar zainab by intisat
    intisat
    • WpView
      Reads 10,872
    • WpPart
      Parts 52
    1&2
  • 🦚👑🧝‍♀️UWAR SARKI🦚👑🧝‍♀️ by teamchausanovels
    teamchausanovels
    • WpView
      Reads 1,384
    • WpPart
      Parts 7
    Labari ne na gidan sarauta tare da wata rikitacciyar soyyayya mai ban sha'awabda ban al'ajabi ga nishadi da wa'azantar wa shin ko ya zata kasance da yareema Azeez dan sarki jikan sarki kuma yareema mai jiran gado tare da yar talakawa Nasreen wacce takasance baiwace kuma hadima a gidansu inda a gefe akwai shahararriyar yar mai kudin nan wato Ibtysam wacce takasance ya' daya tilo a gurin mahaifinta ku dai biyomu....
  • IHSAN by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 45,205
    • WpPart
      Parts 46
    ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE WITH THE HELP OF 3 PEOPLE,,JUST READ ND FOUND OUT WHO THE 3 STARS ARE
  • GIRMA YA FA'DI by ummuhfadima
    ummuhfadima
    • WpView
      Reads 106
    • WpPart
      Parts 1
    Labari me abin mamaki da al'ajabi d'a yatura uba Neman mishi aure amma k'arshe uban yaje aure yarinyar Kai wannan chakwakiya haka har Ina maza garzayo ki/ka mallaki/ka naka/ki akan farashi me sauk'i 200# kachal
  • SAMIMA (MACIJIYA CE)🐍🐉 by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 7,511
    • WpPart
      Parts 9
    LITTAFIN SAMIMA (MACIJIYA CE), LABARI NE AKAN WATA YARINYA KYAKKYAWA DA AKA MAI DATA MACIJIYA, KUMA DUK WANDA YA TABATA KO YA BATA MATA RAI SUNAN SA GAWA, BAZAN IYA CIKAKU DA SURUTU BA, KU BIBIYE LABARI, PLS VOTE AND FOLLOW ME TNCU DEAR FANS
  • #BAKU MIN ADALCI BAH by HaseenahNaseer
    HaseenahNaseer
    • WpView
      Reads 647
    • WpPart
      Parts 4
    labarin wata yarinya ceh mesuna Kuhailat " tun tana Qarama Allah yayiwa baban tah rasuwa , sai mahaifiyar tah , tanada shekaru 11 adunia itama maman tarasu , sai riqenta yakoma gun qanin baban tah , inda matar bappan, da bappan dayaran su Duke mata axaba kala dabn dabn ,
  • COLONEL UBAIDULLAH by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 24,434
    • WpPart
      Parts 33
    labari ne akan wani saurayin Soja akwai (tausayi soyayya cakwakiya hassada munafurci kar dai na ciku) kudai ku bibiye labarin
  • UQUBAR UWAR MIJINA by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 12,049
    • WpPart
      Parts 19
    Based on true life story labarine akan wata baiwar Allah wanda uwar miji tajefata cikin matsanancin baƙin ciki ɗa gararin rayuwa,sanadin hakan ta..just read and find out