Tausayi Stories

Refine by tag:
tausayi
WpAddsoyayya
WpAddhausa
WpAddnadama
WpAddhakuri
WpAddkauna
WpAddamana
WpAddsadaukarwa
WpAddsihiri
WpAddzalunci
WpAddmugunta
WpAddkiyayya
WpAddmakirci
WpAddyaudara
WpAddrahmakabir
WpAdddạ
WpAddlove
WpAddcin
WpAddislam
tausayi
WpAddsoyayya
WpAddhausa
WpAddnadama
WpAddhakuri
WpAddkauna
WpAddamana
WpAddsadaukarwa
WpAddsihiri
WpAddzalunci
WpAddmugunta
WpAddkiyayya
WpAddmakirci
WpAddyaudara
WpAddrahmakabir
WpAdddạ
WpAddlove
WpAddcin
WpAddislam

108 Stories

  • DUK TSANANI by mmnamatullah
    mmnamatullah
    • WpView
      Reads 213
    • WpPart
      Parts 17
    Rinannun idanunta ta d'ago , ta duban k'anwar ta ta, cikin kuka tace "Salma waishin ni kad'ai ce "ya da irin haka take faruwa da ita? "Shin Salma wannan wacce irin masifa ce? Haka take bibiyarmu Da wanne zamuji da wannan masifar,ko da habaicin mutanan gidannan ko da na "Yan unguwa? Shin Salma Wai me yasa hakan Bata faruwa a kan kowa sai Ni? Meyasa!Salma meyasa!!meyasa!!! Ta k'arasa maganar Tana sakin kuka me cinrai...
  •  😭 *ME YE LAIFINA NE* 😭 (Complete) by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 41,695
    • WpPart
      Parts 55
    LABARI MAI TABA ZUCIYA, BAN TAUSAYI, YAUDARA, CIN AMANA, BUTULCI, ZAZZAFAR KIYAYYA, ZALINCI FADAKARWA, NISHA DANTARWA, BANDARIYA, DA KUMA SASSANYAR SOYAYYA MAI TAFE DA TSAFTA DA YARDA.
  • INBABU KE  by GidanHausaNovel
    GidanHausaNovel
    • WpView
      Reads 2,231
    • WpPart
      Parts 4
    A love and romantic story, playing a dangerous love
  • DUNIYA~Ina Zaki Damu!!!! by Nana_Faad
    Nana_Faad
    • WpView
      Reads 3,794
    • WpPart
      Parts 16
    Now every gurl's dream is to marry a rich Man. money! money! money!!!! is what all gurls crave for now... Duniya is a story of a young spoiled girl born in a poor family. All she ever wanted is to marry a billionaire! Find out if she's gonna end up with a billionaire, and if she end's up what will happen next???? FIND OUT! DON'T MISS!!!
  • BANSAN INDA SUKE BA A HALIN YANZUN by JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Reads 73
    • WpPart
      Parts 2
    Labarine wanda ya kunshi ban tausayi cin amana makirci da kuma ban dariya, inda zakuji yanda ake raba uba da yaranshi sanan kuma amaida mutum kamar gawa bayan kuma da ba haka yake da shin ta wace hanya za'a samu saukin wannan ciwo kudae ku biyo dan jin ya yake. 😢
  • IHSAN by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 45,210
    • WpPart
      Parts 46
    ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE WITH THE HELP OF 3 PEOPLE,,JUST READ ND FOUND OUT WHO THE 3 STARS ARE
  • NIDA ƘANNAN MIJINA by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 419
    • WpPart
      Parts 3
    labari ne akan yanayin halayyar kannan miji ko kuma nace dangin miji akwai tausayi akwai soyayya kudai sai kun bibiya labari zaku fahimtar
  • GYARA KAYAN KA... {Ƙalubale Gareku Iyaye} by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 2,115
    • WpPart
      Parts 15
    LABARI NE AKAN YARCE DUNIYA TA LALACE, RASHIN TSORON ALLAH YAYI K'ARAN CI, ILLAR DAKE TATTARE GA YARAN DA BA ADAMU DA SANIN INDA SUKE ZUWA BA. JAN HANKALI GA IYAYE MASU TABI'AR BARIN 'YA'YA SAKA KA MUSAMMAN MA 'YA'YA MAZA SAI KAJI ANCE AI BA MATA BANE BA SU. TARE DA TINATARWA, ZABURARWA GA 'YAN MATA DA IYAYE, KAR KUBARI AYI BABUKU, DOMIN KO AKWAI K'ARUWA CIKIN SA SOSAI SOSAI. GYARA KAYAN KA... {K'alubale gareku iyaye}
  • Guguwar annoba by ZaynerbmuhammadKabee
    ZaynerbmuhammadKabee
    • WpView
      Reads 38
    • WpPart
      Parts 1
    labari ne akan rayuwar wani mutum da ta yaranshi
  • MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
    Hafssatu
    • WpView
      Reads 63,466
    • WpPart
      Parts 51
    "Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
  • KAINE MURADINA by bkynigeria
    bkynigeria
    • WpView
      Reads 7,244
    • WpPart
      Parts 3
    #KAINE MURADINA. Labarine akan wasu masoya guda biyu wayanda soyayya ta rusa dasu a sanadiyar rayuwar makaranta. Habeeb Saurayi matashi, yanada kannai guda ukku, wato Ihsan, Nusaiba, dakuma Affan. A bangare daya kuwa, Elizabeth Joshua matashiya ce yar kabilar ibo dake karatu a Jami'ar Bayero Kano. A sashen karatun ta kuwa duk tafiyar su daya da Habeeb, duk dacewa akwai babbancin kabila da kuma addini a tsakanin su. Daga Karshe soyayya ta shiga a tsakaninsu, ko ya zata kasance?
  • KOMAI DAGA  ALLAH NE!!!( ARZIKI & ILIMI) by Allauma
    Allauma
    • WpView
      Reads 2,356
    • WpPart
      Parts 15
    Rayuwa komai daga Allah ne. Mutum baya cika cikkanken mumini har sai ya yadda da kaddara Mai kyau ko akasinta. Komai ya same ka daga ALLAH NE! Babu Mai baka sai Allah. Sannan babu Mai maka illa sai da sanin Allah. Rayuwa cike take da jarabawa kala kala. Hakuri, rikon gaskiya da amana da tsoron Allah na Kai wa nasara. Yan uwa musani babu Mai mana sai ALLAH. Malami ko Boka bazai amfane ka da komai ba. Mu mika wa Allah lamarinmu Mai komai Mai kowa. Allah shi ya halicci duniya da lahira da abunda suke cikinsu. Mu kiyayi sallolonmu Biyar akan lokaci. Mu lazimci istigfari da salatin annabi. Azumin litinin da Alhamiz Sallar dare Sadaka Karatun Alkur'ani Sun ishe mu. Xamani ya lalace Allah kadai zai iya mana ba malami ko boka ba. Littafin nan zaizo da wata salo na daban. Rayuwa da jarabawar da take ciki. Yadda hakuri da rikon Allah da manzonsa da rikon gaskiya da amana kai kaiwa ga nasara. Illar kazamtacciyar soyayya . Tsaftatacciyar soyyaya da nasaran ta. Ku bini da sannu cikin wannan kirkirarriyar labarin nawa mai cike da abubuwan tausayi da daukan darasin .
  • DEPUTY SUPERINTENDENT OF POLICE (DSP ALIYU HAIDAR) by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 1,906
    • WpPart
      Parts 20
    the story of police man 👮🏻
  • SARAUNIYA BILƘIS by queenbk2020
    queenbk2020
    • WpView
      Reads 3,330
    • WpPart
      Parts 3
    #35 Soyayyah 14 June 2020. "Ya kai mai martaba sarkin Saffron, anyi kusan kwana biyu kenan ana wannan guguwar a garinnan amman daga haihuwar sarauniya guguwar ta tsaya cak rana ta fito komai ya koma yadda yake, wannan alamu ne na nasara a rayuwar sarauniya, sannan mun hango wani abu a tattare da ita wanda ba kowa bane keda irinshi sai dai ba mu gano wannan abun alheri ne zai zamo ko ko cutarwa ba, sannan idan har zata kai matsayi babba a rayuwarta to sai ta sha baƙar wahala sosai"
  • AHALIN ABU-ZAYYAD🏘✈️ by teamchausanovels
    teamchausanovels
    • WpView
      Reads 953
    • WpPart
      Parts 5
    Labari ne wanda yake sabo ne a ta bangarensa kuma mai salo daban labari yana kunshe da nishadi tausayi soyayya abun al'ajabi wani abun ma sai wanda ya karanta shi labari ne na mashahuran attajiran dangin larabawa dasuka jima a nigeria to ko ya labarin zai kasance idan akace wata daga cikin bahaushiya kuma mai karamin karfi tayi yunkurin shiga wannn ahalin kudai biyo mu kuji yadda zata.
  • Mugun tabo  by fatimaadamuarg
    fatimaadamuarg
    • WpView
      Reads 285
    • WpPart
      Parts 8
    love story
  • GIDAN AUNTY by Msslee22
    Msslee22
    • WpView
      Reads 89
    • WpPart
      Parts 1
    A heart touching love story
  • SHUHADA by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 6,479
    • WpPart
      Parts 19
    LABARI NE AKAN WATA YARINYA DA TA TASO CIKIN MARAICI, TASHA WUYA HANNUN YADIKONTA, HAR TA ZO TA YI MATA ASIRI TA BAR KAUYENSU, TA CI ƘALUBALEN RAYUWA KAM, SHIN TAYA ZAMU GANE DADIN LABARIN? WOHOHO SAI MUN KARANTA TUKUNNA, KARKU BARI A BARKU A BAYA, MAZA HANZARTA KARAMTAWA KI MIN VOTE,COMMENTS, AND FOLLOW ME
  • A GIDAN HAYA by JameelarhSadiq
    JameelarhSadiq
    • WpView
      Reads 16,716
    • WpPart
      Parts 32
    Labarine mai rikatarwa tausayi soyayyya ga ilamtarwa fada'karwa Nishad'antar. Ku cigaba da biyoni dai masoyana
  • KAICO NAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 23,906
    • WpPart
      Parts 56
    Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......