Yaudara Stories

Refine by tag:
yaudara
WpAddsoyayya
WpAddtausayi
WpAddnadama
WpAddamana
WpAddcin
yaudara
WpAddsoyayya
WpAddtausayi
WpAddnadama
WpAddamana
WpAddcin

40 Stories

  •  A SIMPLE DARE (WASA DA SO) by marteybee
    marteybee
    • WpView
      Reads 833
    • WpPart
      Parts 22
  •      BAƘIN KUMURCI by maryammajidadi33
    maryammajidadi33
    • WpView
      Reads 17
    • WpPart
      Parts 1
    is a story about young man
  • SON ZUCIYA by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 7,940
    • WpPart
      Parts 16
    littafin son zuciya littafi ne mai d'auke da zallar soyayya had'i da nishad'antarwa wannan littafi akwai chakwakiya domin kowa soyayyarsu zata dawo ta zama kiyayya mai muni dama soyayya kan iya dawowa ta zama kiyayya wannan amsa tana gareku masu karatu. "Wayyo Allah ni Khausar meyasa lokaci d'aya rayuwa ta juya min tayi min juyin masa meyasa masoyina ya koma makina dama soyayya kan iya zama kiyayya wannan wace irin rayuwa ce nake ciki anya bazan kashe kaina ba" "Zaki iya ai abinda kika aikata a musulince yafi kisan kai, ke har kina da bakin magana Kausar kuka ma bakiyi shi ba sai nan gaba" kai ta d'ago hawaye na fita a idonta ganin bashi d'aya bane yasa ta share hawayen da take
  • WUTA DA AUDUGA by MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Reads 928
    • WpPart
      Parts 4
    Yana magana akan gidaje hud'u, ko wani gida akwai cakwakiya a cikinsa, ku biyoni danjin wannan k'ayataccan labarin
  • •💜A TSAKANIN SO💜• by Princesssumy64
    Princesssumy64
    • WpView
      Reads 95
    • WpPart
      Parts 5
    tsakanin so da yaudara xuchiyar mu batai mana adalchiba da ta kamu da San xunansu meyaso so xai yaudaremu meyasa saimu xaiwa haka
  • KAUTHAR!!  by jeeedorhh
    jeeedorhh
    • WpView
      Reads 8,995
    • WpPart
      Parts 6
    Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
  • FATIMA ZAHRA SA'EED (cmplt Book 1) by MuntasirShehu
    MuntasirShehu
    • WpView
      Reads 756
    • WpPart
      Parts 11
    Labari a kan wani mai kuɗi (Alh. Sa'eed) wanda Allah ya wadata shi da komai na jin dadin rayuwa, sai dai abu ɗaya ne ya gagareshi wanda a kan fafutukar neman abun idanunsa suka rufe ya aikata wani al'amari wanda shi ya zama silar ginuwar labarin. A ƙarshe ya samu biyan buƙatarsa sai dai kuma hakan ya zame masa wani babban ƙalubale a rayuwarsa. A gefe guda kuma labarin ya ƙunshi tsantsar soyayyar uwa da irin sadaukarwarta ga yayanta. Har ila yau labarin na kunshe da rikitacciyar rayuwa da kuma gagarin da ya mace ke fuskanta lokacin da ta rasa komai. Ku dai ku biyo ni sannu a hankali cikin labarin FATIMA ZAHRA SA'EED. Me yasa take kiran kanta da wannan sunan?
  • *Rigar Saje* by nusaibaayubasuleiman
    nusaibaayubasuleiman
    • WpView
      Reads 585
    • WpPart
      Parts 6
    by Mmn Mu'ayyad
  • PRINCE AIRAN AND MAIMOON by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 13,853
    • WpPart
      Parts 23
    A story about Love,Hypcrisy, betrayal, sacrifice and sorrow, Is all about two kingdoms who are families but unknown to them,and they all wish one day Destiny will unite them again and everything wr go fine and safe
  • SHUKRAH by ZainabYakasai
    ZainabYakasai
    • WpView
      Reads 1,728
    • WpPart
      Parts 35
    SHUKRAH is a tittle given to a Story of a lady that thought she met the person they'll grow up together,the answer to her prayer until the day time proved her wrong. They built the kind of relationship she was dreaming of,they loved each other,they cherished each other,they showered themselves with care but it last for couple of months which breaks her down and left wounds that will never be heal in her heart. After that,destiny tied her tight with Dr. Mahdi who happens to be her sister fiancee...
  • KAICO NAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 21,116
    • WpPart
      Parts 56
    Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
  • BURI by ummuelham
    ummuelham
    • WpView
      Reads 42
    • WpPart
      Parts 1
    Labarine nawata yariya data tashi a unguwar geto wace uwarta ta cusa mata shegen kwadayi da burin son saita auri me kudi danta mallaki manyan moto ci da gidaje, hakan yasa uwarta bin malamai da bokaye dan sama ma yarta sa'a daga karshe tafada hannun muguwayen mutane tasanadin kawarta da takaita tabarota. Hattara iyayye
  • Banda Asali by zeerose__
    zeerose__
    • WpView
      Reads 121
    • WpPart
      Parts 2
    Labari ne na wata matashiya da ta fada cikin soyayyar wani kyakkyawan matsahi dan Asali . Rayuwa ta kasance mata mai wahala kasancewarta bata san su waye iyayenta ba hakan ya jamata bakin ciki da kyamatar ta da mutane suke wanda hakan yayi sanadiyar ta ....
  •  😭 *ME YE LAIFINA NE* 😭 (Complete) by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 39,326
    • WpPart
      Parts 55
    LABARI MAI TABA ZUCIYA, BAN TAUSAYI, YAUDARA, CIN AMANA, BUTULCI, ZAZZAFAR KIYAYYA, ZALINCI FADAKARWA, NISHA DANTARWA, BANDARIYA, DA KUMA SASSANYAR SOYAYYA MAI TAFE DA TSAFTA DA YARDA.
  • BAYA DA KURA by aminaumar36
    aminaumar36
    • WpView
      Reads 441
    • WpPart
      Parts 7
    It's true life story.
  • TAUHEEDA  by Aneesah001__
    Aneesah001__
    • WpView
      Reads 194
    • WpPart
      Parts 6
    HAUSA NOVEL
  •  BAKIN KUMURCI by maryammajidadi33
    maryammajidadi33
    • WpView
      Reads 25
    • WpPart
      Parts 1
    a story about young man
  • CHAKWAKIYA by MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Reads 10,402
    • WpPart
      Parts 40
    Binafa tana zaune a tsaƙar gida daga ita sai wani gajeren wando daya wuce gwiwarta sai wata riga wacca taɗan matseta kaɗan kanta babu ɗan kwali gashin kanta ya sauka har gadan bayanta, tana zaune tana jujjuya abincin ta kasaci, ta lula tunanin duniya, jin anyi sallama yasata ɗago da kanta ta amsa, ganin Safwan yasata zabura murmushi ɗauke a fuskarta ta tashi tazo inda yake da gudu, murmushi shima yayi mata tare da buɗe hannayansa alamun tazo inda yake, tunda ta fara gudun ko ina na jikinta yake motsawa, Ahmad runtse idanunsa yayi, ganin da gasken gaske Safwan rungume Binafa zayyi yasa Ahmad saurin matsar da Safwan gefe Binafa ta kusan faɗuwa, wani kallo ya wurga mata yace "Kije ki saka Hijab"
  • INBABU KE  by GidanHausaNovel
    GidanHausaNovel
    • WpView
      Reads 2,071
    • WpPart
      Parts 4
    A love and romantic story, playing a dangerous love
  • WATA UNGUWA by Ruky_i_lawal
    Ruky_i_lawal
    • WpView
      Reads 1,271
    • WpPart
      Parts 20
    labarin wata hargitsattsiyar unguwa mai cike da abubuwan al'ajabi, ban takaici da kaicon rayuwa.