Yaudara Stories

Refine by tag:
yaudara
WpAddsoyayya
WpAddnadama
WpAddamana
WpAddtausayi
WpAddcin
yaudara
WpAddsoyayya
WpAddnadama
WpAddamana
WpAddtausayi
WpAddcin

40 Stories

  • BAYA DA KURA by aminaumar36
    aminaumar36
    • WpView
      Reads 487
    • WpPart
      Parts 7
    It's true life story.
  • KWARYA TABI KWARYA by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 155
    • WpPart
      Parts 1
    kwarya tafi kwarya littafin mai dauke da darasi cin amana zalunci yaudara soyayya mai ciki da kalubale sai dai kuma akwai nasara sosai a ciki a sanadin shi ta rasa abubuwa da dama wadda har take tunanin rasa bangon daya kawota duniya
  • KAICO NAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 23,983
    • WpPart
      Parts 56
    Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
  • MATSALAR MATA  by Xango6355
    Xango6355
    • WpView
      Reads 1,630
    • WpPart
      Parts 6
    ciwon ya mace na ya mace,,,shinko kinsan sakaci awurin tsariki shike haifar maki da matsaloli musamman ga matar aure??,shinko kinsan ciwon sanyi na haddasa rashin haihuwa idan ba ayi magani ba??Shinkokinsan maza na anfani da power da yaudara su cusa maki ra ayin tsarin iyali donsu samu damar karin aure?? shin yakamata ki nade agida sede kice abaki kuma abaki??Shin kokinsan girki shine adon mace??KUBIYONI A WANNAN TAFIA DOMIN SANIN TSARABAR DANA MAKU..DAKUMA YAKIN DANA DAURA DAMARA DA WASU MAZAN AURE DASUKE YAUDARAR MATANSU.....MARYAM RABIU ZANGO SHINE SUNANA....XANGO6355 WATTPAD,,INSTAGRAM MARIAMXANGO... ..kununa kaunarku ta like,,share and comment.
  • PRINCE AIRAN AND MAIMOON by YoungNovelist4
    YoungNovelist4
    • WpView
      Reads 14,511
    • WpPart
      Parts 23
    A story about Love,Hypcrisy, betrayal, sacrifice and sorrow, Is all about two kingdoms who are families but unknown to them,and they all wish one day Destiny will unite them again and everything wr go fine and safe
  • WATA SHARI'AH (COMPLETED✔️) by PrincessAmrah
    PrincessAmrah
    • WpView
      Reads 54,548
    • WpPart
      Parts 32
    Zazzafar shari'a ce a cikinsa, wacce take kunshe da rikici da tashin hankali. Me ya sa rashin 'yancin kai ya yi yawa a wannan zamanin? Me ya sa talaka yake ba a bakin komai ba? Fyade, kisan kai tamkar kiyashi. Babu abin da littafin Wata Shari'a bai kunsa ba. Ku shigo daga ciki a yi tare da ku. Ku biyo Amrah a cikin labarin Wata Shari'a, inda za mu shiga cikin rayuwar Ummima da babbar kawarta Gentle. Ehem ehem! Lets go!
  • KAUTHAR!!  by jeeedorhh
    jeeedorhh
    • WpView
      Reads 9,825
    • WpPart
      Parts 6
    Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
  • UMAIMAH!  by xinnee_smart1
    xinnee_smart1
    • WpView
      Reads 69,430
    • WpPart
      Parts 40
    Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
  • MABARACIYAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 5,703
    • WpPart
      Parts 14
    Duniyah juyi juyi abubuwa da dama sukan faru amma haka zasu zasu wuce kaman ba'ayi ba. Idan anyi maka abu sai a ce kayi haƙuri watarana zai wuce meyasa?. Ban yadda da wannan maganarba,madadin na barshi ya wuce saidai na ajiye domin neman fansa. wannan dalilinne wasu a garesu nake azzaluma,wasu kuma mai ɗaukar fansa,ga wasu kuwa saleeha ce ni,wasu kuma suna ganina a makashiyah. saidai sunan dayafi yawa akan harshen mutane kuma yazamo na gaske shine MABARACIYAH. mace ɗaya a tsangaya ta almajirai..........
  • •💜A TSAKANIN SO💜• by Princesssumy64
    Princesssumy64
    • WpView
      Reads 124
    • WpPart
      Parts 5
    tsakanin so da yaudara xuchiyar mu batai mana adalchiba da ta kamu da San xunansu meyaso so xai yaudaremu meyasa saimu xaiwa haka
  • SON ZUCIYA by aminaumar36
    aminaumar36
    • WpView
      Reads 126
    • WpPart
      Parts 2
    It is a heart touching story, full of love, compassion, betrayal, sacrifice, and enlightenment
  • CHAKWAKIYA by MumIrfaan
    MumIrfaan
    • WpView
      Reads 11,084
    • WpPart
      Parts 40
    Binafa tana zaune a tsaƙar gida daga ita sai wani gajeren wando daya wuce gwiwarta sai wata riga wacca taɗan matseta kaɗan kanta babu ɗan kwali gashin kanta ya sauka har gadan bayanta, tana zaune tana jujjuya abincin ta kasaci, ta lula tunanin duniya, jin anyi sallama yasata ɗago da kanta ta amsa, ganin Safwan yasata zabura murmushi ɗauke a fuskarta ta tashi tazo inda yake da gudu, murmushi shima yayi mata tare da buɗe hannayansa alamun tazo inda yake, tunda ta fara gudun ko ina na jikinta yake motsawa, Ahmad runtse idanunsa yayi, ganin da gasken gaske Safwan rungume Binafa zayyi yasa Ahmad saurin matsar da Safwan gefe Binafa ta kusan faɗuwa, wani kallo ya wurga mata yace "Kije ki saka Hijab"
  • MEEYRAH  by youngnovelist001
    youngnovelist001
    • WpView
      Reads 60
    • WpPart
      Parts 2
    *HAKURI#* *CIN AMANA#* *YAUDARA#* *MARAICI#* *ZAZZAFAR ƘAUNA#*
  •  😭 *ME YE LAIFINA NE* 😭 (Complete) by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 41,852
    • WpPart
      Parts 55
    LABARI MAI TABA ZUCIYA, BAN TAUSAYI, YAUDARA, CIN AMANA, BUTULCI, ZAZZAFAR KIYAYYA, ZALINCI FADAKARWA, NISHA DANTARWA, BANDARIYA, DA KUMA SASSANYAR SOYAYYA MAI TAFE DA TSAFTA DA YARDA.
  • FATIMA ZAHRA SA'EED (cmplt Book 1) by MuntasirShehu
    MuntasirShehu
    • WpView
      Reads 781
    • WpPart
      Parts 11
    Labari a kan wani mai kuɗi (Alh. Sa'eed) wanda Allah ya wadata shi da komai na jin dadin rayuwa, sai dai abu ɗaya ne ya gagareshi wanda a kan fafutukar neman abun idanunsa suka rufe ya aikata wani al'amari wanda shi ya zama silar ginuwar labarin. A ƙarshe ya samu biyan buƙatarsa sai dai kuma hakan ya zame masa wani babban ƙalubale a rayuwarsa. A gefe guda kuma labarin ya ƙunshi tsantsar soyayyar uwa da irin sadaukarwarta ga yayanta. Har ila yau labarin na kunshe da rikitacciyar rayuwa da kuma gagarin da ya mace ke fuskanta lokacin da ta rasa komai. Ku dai ku biyo ni sannu a hankali cikin labarin FATIMA ZAHRA SA'EED. Me yasa take kiran kanta da wannan sunan?
  •      BAƘIN KUMURCI by maryammajidadi33
    maryammajidadi33
    • WpView
      Reads 18
    • WpPart
      Parts 1
    is a story about young man
  • MATAR MUTUM COMPLETE by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 17,733
    • WpPart
      Parts 20
    littafin matar mutum littafi ne mai dauke da soyayyar matasa biyu yariyar ta taso cikin wahala sa kamakon rashin uwa, daya daga cikinsu yana ta kokarin taimaka mata, uwar rikonta kuma ta dauke alwashin rabasa da duniya..
  • INBABU KE  by GidanHausaNovel
    GidanHausaNovel
    • WpView
      Reads 2,244
    • WpPart
      Parts 4
    A love and romantic story, playing a dangerous love
  • SON ZUCIYA by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 8,172
    • WpPart
      Parts 16
    littafin son zuciya littafi ne mai d'auke da zallar soyayya had'i da nishad'antarwa wannan littafi akwai chakwakiya domin kowa soyayyarsu zata dawo ta zama kiyayya mai muni dama soyayya kan iya dawowa ta zama kiyayya wannan amsa tana gareku masu karatu. "Wayyo Allah ni Khausar meyasa lokaci d'aya rayuwa ta juya min tayi min juyin masa meyasa masoyina ya koma makina dama soyayya kan iya zama kiyayya wannan wace irin rayuwa ce nake ciki anya bazan kashe kaina ba" "Zaki iya ai abinda kika aikata a musulince yafi kisan kai, ke har kina da bakin magana Kausar kuka ma bakiyi shi ba sai nan gaba" kai ta d'ago hawaye na fita a idonta ganin bashi d'aya bane yasa ta share hawayen da take
  •  BAKIN KUMURCI by maryammajidadi33
    maryammajidadi33
    • WpView
      Reads 25
    • WpPart
      Parts 1
    a story about young man