Historias de Zahrasurbajo

Buscar por etiqueta:
zahrasurbajo
zahrasurbajo

5 Historias

  • RAYUWAR DIJEE por HUMAIDA224
    HUMAIDA224
    • WpView
      LECTURAS 652
    • WpPart
      Partes 1
    Labari mai cike da tausayi yadda kishiyar uwa a kauye ke kawota asibitin birni ta gudu ta barta a sume
  • MURADIN RAI! por zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      LECTURAS 4,982
    • WpPart
      Partes 16
    A tsakanin duniya biyu mabanbanta, ƙaddara ta yi kutse a tsakanin rayuka biyu. Duk a ƙarƙashin kalma ɗaya: "soyayyah!" Tunaninta da duk wata nutsuwarta sun karkata ne akan sama masa mafita da ga duhun ƙaddarar da ya yi masa ƙawanya, sai dai, da ga baya ta yi realizing cewa ta faɗa a tarkon son sa, soyayya mai tsanani ga Yusuf Hateym Al'qasrawi. kyakkyawan balarabe ma'abocin Addinin musulunci, saɓanin ita da ta kasance krista wadda bata gasgata kaɗaituwa Ubangiji mahalicci ba. Abu ne mai matiƙar wahala ta iya mallakar zuciyar Yusuf wadda ya jima da mallakawa Matarsa Yumnah Sulaiman El'ghanee, kyakkyawar Balarabiya mai kwarjinin musulunci. Doctor Chioma Nonso Chukuma, ta Fahimci ba zata iya karawa da Yumnah Sulaiman a zuciyar Abu'hateym ba, wannan ya sa ta ƙara ƙaimi domin yaƙi akan ƙudurinta. Musamman data fahimci babu gurbi da ya yi saura, wanda Yusuf ke jin zai iya mallakawa wata ɗiya mace a duniya...! 08102777485
  • MENENE ILLA TA? por zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      LECTURAS 772
    • WpPart
      Partes 15
    "Idan kina ganin hakan shine dai-dai a zuciyarki to kiyi hakan BINTOU. ni kuma nayi alƙawarin cewa bazan taɓa dakatar dake ba, sai dai kafin ki zartar da hukuncin da kike ƙokarin zartarwa ina so kiyi tunani Akan ƴaƴan dake tsakanina dake...." cewar EDRIS MUHAMMAD KANKIA, ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar idanun Bintou a Sanyaye "bana buƙatar komai daga gareka shiyasa ma naƙe so ka sauwaƙe min wannan jarababben Auren naka. kai in banda ƙaddara mai zai sa in haɗa zuriya da kai? In dan ƴaƴan dake tsakankna da kai ne, yasa kake tunanin zan janye ƙudirina akan ka, to kaje na yafe duk wata alaƙa ta jini dake tsakanina da ƴaƴan ka har Abadah Edris....!." cewar FATIMAH HAMZA MAI-GORO, ta gaya masa haka cikin maɗaukakin ɓacin Rai kasa cewa komai yayi illa zuba mata rinannun idanunsa da yayi yana kallon Yanda take huci tamkar macijiya, cikin ƙoƙarin son ya shanye ɓacin Ransa Edris ya saki wani gajeran murmushi wanda ke baiyana ƙunar dake ransa,. batayi Aune ba ya juya ya bar mata gurin ba tareda ko waiwayenta ya ƙarayi ba, Don ya riga ya ƙudurtawa kansa cewar ba zai ƙara waiwayarta ba har Abada, kamar yanda take fatan Samu a tareda shi.........
  • SILAR KENAN por zm-chubado
    zm-chubado
    • WpView
      LECTURAS 367
    • WpPart
      Partes 1
    Labarin Zuriya
  • A Sanadin Tsaraba por imaan_am
    imaan_am
    • WpView
      LECTURAS 1,987
    • WpPart
      Partes 7
    Sanadin tsaraba gajeren labari ne wanda zai faďakar da mu ya nishadantar damu kuma zamuga illar yawan son tsaraba allah ya bani ikon rubuta allah ya yafe mann kurakuren mu baki daya