Story cover for KARSHEN WASA by Maxeedat
KARSHEN WASA
  • WpView
    Membaca 1,996
  • WpVote
    Vote 182
  • WpPart
    Bab 14
  • WpHistory
    Durasi 1h 2m
  • WpView
    Membaca 1,996
  • WpVote
    Vote 182
  • WpPart
    Bab 14
  • WpHistory
    Durasi 1h 2m
Bersambung, Awal publikasi Feb 18, 2018
Dewasa
Maza biyu akan mace daya. Dukkansu suna sonta amma ita mutun daya kawai take so wato Malik Dan shigaban sojajin Nigeria, na miji me Jini agike  ga kudi ga kyau.

Jaz Dan sarkin Dubai,
masheyine mawake ne mata rubeben sa sukayi danshi baya niman mata saidai su nemasa, ga kyau ga kudi ga ilimi.


Anila, every guy dreams. Cekenkiyan mace. Babu abun da na miji zan Nina yarasa. 


Shin ya kuke tsamani idan jaz yaga  Anila yace shi ita yakeso shen kuna ganin Anila zata so mawake me shayeye kuma kuna ganin Malik haka kawai zanbarta ta wuce.....


          Is Impossible.... Ku biyo ni kugi ya labarin nan zata kasance.

Dawa Anila zata ending?
Jaz ko Malik?
Shin Jaz zan iya barin duk wani abun da yakeyi akan mace kuwa? 
 
     Duk Answers dinku na cikin litafin karshen wasa Ku biyo ni do munjin ya zata kasance.....
Seluruh Hak Cipta Dilindungi Undang-Undang
Daftar untuk menambahkan KARSHEN WASA ke perpustakaan kamu dan menerima pembaruan
atau
Panduan Muatan
anda mungkin juga menyukai
RAYUWAR BADIYYA ✅  oleh Aishatuh_M
61 bab Lengkap
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
𝙇𝙚𝙖𝙧𝙣 𝙏𝙤 𝙁𝙤𝙧𝙜𝙞𝙫𝙚 𝙎𝙞𝙣𝙨 oleh hopeless-yandere
43 bab Bersambung Dewasa
◇【 𝗬𝗮𝗻𝗱𝗲𝗿𝗲 𝗩𝗶𝗹𝗹𝗮𝗶𝗻 𝗗𝗲𝗸𝘂 𝘅 𝗥𝗲𝗮𝗱𝗲𝗿 】◇ 𝗕𝗼𝗼𝗸 𝗧𝘄𝗼 《This is a sequel to the book, 'No Escape' 》 ' 𝙄'𝙈 𝙎𝙊𝙍𝙍𝙔 (𝙔/𝙉)! 𝙁𝙊𝙍𝙑𝙄𝙑𝙀 𝙈𝙀, 𝙋𝙇𝙀𝘼𝙎𝙀! 𝙍𝙀𝙑𝙀𝙍𝙎𝙀 𝙏𝙃𝙄𝙎! 𝙍𝙀𝙑𝙀𝙍𝙎𝙀 𝘼𝙇𝙇 𝙏𝙃𝙄𝙎! 𝙎𝘼𝙑𝙀 𝙈𝙀!' ─── · · · · That sentence had pierced through my entire being the day I was rescued...things were never the same since then. Things were slowly getting better but...it then slowly began to mold into unfortunate situations and events. But I should be safe...right? With the infamous Izuku Midoriya and his league now captured, you had nothing to worry about. No more horrors to live, no more fearing for you life and Eri's, no more suffering. Everything was going to be okay...right? 𝗪𝗿𝗼𝗻𝗴 Every move felt like someone was observing you, any small thing would set your mind into a panic, every time you closed your eyes...nothing but all the dead bodies you have seen flashed through your mind. It wasn't your doing...you still have that connection you had so long ago. The telepathic bond that your kidnapper had made. No matter where you go you hear his voice faded in the back of your mind. It was maddening. But it all had to come to an end when the most devastating of news spread throughout Japan, making you feeling a heavy impact of emotions. This was your time to take action upon yourself, making a choice that no hero would do. But...thinking twice...can you learn to forgive the most deadliest of sins? ⚠️WARNING⚠️ The following story consists of violence, suicide attempts, self harm, display of mental illnesses, gore, and language. If you are not comfortable with these topics, I suggest you do not read this story.
FEEL ME  oleh Everlastdreamer
34 bab Lengkap Dewasa
𝐖𝐀𝐘 𝐁𝐀𝐂𝐊 𝐇𝐎𝐌𝐄 𝐁𝐎𝐎𝐊 𝐎𝐍𝐄 " I will ask you last time , what you were doing with him " He asked as he got more near. I stayed still on the table of the classroom . " And who do you think you are to ask me anything " I said keeping my eyes on him. " Your Keeper, love " He whisper softly but he was still breathing harshly . " Don't dream high, you are no one . Sir " I said with scarasm. " Yes , I want you to take me inside of you with this. Attitude of yours " He was now more closer. " Then I will break you and your attitude " " Stop saying things, you are not capable of " " You are challenging me? Love " He asked with raised eyebrows. I smirked and run my painted nails on his well fit shirt. " Of course I am " I said looking up with challenge in my eyes. " Then challenge it is love, I am going to be the only one, who will take your Virginity and that too baby , with your parents inside the same house " I gulped and stare the fire in his eyes. I made a mistake. I challenged my own professor who is 6 years older than me to take my Virginity . In my parents house. And I know he will do it. Because apparently I started this game. And now he is controlling everything . I didn't know that Adam Caine is going to be my desire and then the biggest nightmare. *・゚゚・*:.。..。.:*゚:*:✼✿   Ayzal Malik leaves Pakistan for London to study fashion design. On her first day at the University of London, she accidentally slaps her professor, Adam Caine-the hottest man on campus. Adam never expected to meet someone as wild as Ayzal. She develops a crush on him with some obsession and wonders if he feels the same. and it not then why he is giving her hopes.Is this forbidden relationship worth the risk, and can they avoid the consequences?
Unexpectedly Mine  oleh AbdoolZainab
66 bab Lengkap
A battle of love between two people of different world. One is used to having a social and stable life and the other has to work hard in other to have a normal life. " hey Mr, are you stupid or what? If you know you are sick why not go to the hospital. If I wasn't driving a Range Rover my car would have had a scratch at the front . Take your stupid container out of my face, now I'm late for work all because of you. " I shouted at him and people around came closer to see what was the commotion all about and I don't give a damn that I insulted this low life, he deserves it. All this while, he only look stunned at my outburst, I hissed at him and turn to walk away but the stupid man held my arm in a strong hold . He look like he wants to strangle me " Don't ever talk to me like that. I repeat, don't ever shout at me" he angrily gritted out at me and at the same time, his hold on my arm tighten. It really hurt. "Just because, you're privileged to have fancy cars doesn't give you the right to talk to me like that, you spoilt brat. It's people like you that made people like us insult the rich " he shake his head in some worth like pity, for me? . I just look shock at him. How dare this low life insult me like this in public? " if you think you'll be respected just because you are high and mighty, then sweetheart you're wrong. No one would give you the respect you deserve if you don't change this stupid attitude of yours" I slap him right at the face with my other hand. Ride with me to the journey of love between Rahma and sadiq.
anda mungkin juga menyukai
Slide 1 of 9
RAYUWAR BADIYYA ✅  cover
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ cover
Tainting The Void Canvas cover
𝙇𝙚𝙖𝙧𝙣 𝙏𝙤 𝙁𝙤𝙧𝙜𝙞𝙫𝙚 𝙎𝙞𝙣𝙨 cover
Abadi Mohabbat ✓ cover
YARINYAR CE TAYI MIN FYADE cover
FEEL ME  cover
Guilted: Wars Against The Past (Editing) cover
Unexpectedly Mine  cover

RAYUWAR BADIYYA ✅

61 bab Lengkap

"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?