SAIFUDDEEN(Ba mutum bane)
14 parts Ongoing _*" YA SAKE NI..YA SAKE NI..Yaya Saifuddeen ya sakeni na shiga uku na..!*_
_*Take fada kafin tayi zaman yan bori saman cafet din daya malale Dakin Mami dake saman Darduma tana lazimi ta mike a Firgice gabanta na fadi Hajiya zuwaira data fara barci sama sama sai da ta tashi a Firgice gabadayansu suka yi kan Majeeda suna tambayanta me ya faru..!?*_
_*Ta kara Daga farar takardan hannunta tana fadin"Ya sake ni..yace ya sake ni..!*_
_*Sai mami ta Dafe kanta tayi baya kamar zata fadi hannayen kanwarta Zuwaira ya tareta tana fadin"Yaya zulai ki yi a hankali fa..!*_
_*Mami ta kalleta kafin tace"Na shiga uku zuwaira YARO zai kasheni kwana na bai kare ba..?*_
_*Jiya fa aka daura masa aure da Majida itama ya saketa kamar yadda ya saki Amira..?*_
_*Anya yaro na da lafiya kuwa..?*_