Labari ne na masoya biyu wanda Allah ne ya hada soyayya su . Nooriya an haife ta a garin kano in da noor shi kuma a ka haife shi a garin abuja soyayya mai karfi ta shiga tsakani su amma iyaye su su aminta da aure su ba. Toh ku biyo ni don jin yanda masoyan nan zasu kasance.All Rights Reserved