labarine akan zuriyar fulani masu gaba tsakaninsu da Tsananta yaki. kowane bangare daga cikin bangarorin biyu so yake ya mallaki wannan lardi ya zamo shine Babban sarki cikin zuriyar tasu. sa'ili ya zamo Jan ragamar masarautun guda biyu. wannnan ne yasa gaba da hassada ta shiga tsakaninsu gasu dai duk zuriya daya ne amma mara hadin kai. wannnan gaba ta samo asaline tun zamanin da a shekarar alif dubu daya da dari takwas inda yan uwa guda biyu y'ay'a ga sarkin futa toro suka samu sabani sakamakon rikicin sarauta inda har sai da takai an raba masarautar biyu wato futa da toro 😥