Tu woh chaand

Tu woh chaand

  • WpView
    Leituras 29,691
  • WpVote
    Votos 1,666
  • WpPart
    Capítulos 29
WpMetadataReadConcluída sáb, mar 6, 20217h 20m
Zaryan Saeed & Seherunnisa Afnan Kuch rishte aap ki zindagi me ek thande hawa ke jhonke ki tarah aate hain aur kabhi do pal ka sakoon de kar chale jate hain to kabhi zindagi bhar ka gam de kar ke... __________ "Baba is diary me kya he?" Usne pucha to usne apne chehre ke tassuraat badle bagair jawaab diya. "Kuch adhure khuwaab hain" _______ "Main us time se yahan betha hun aur aap mujhe ignore kar rahi hain that's not fair!" "Bhai aap hain kon mere peeche kyun par gaye hain?!" Woh tang aa kar boli thi. "Astaghfirullah! Ignore kar len magar bhai to mat kahen" ______ "Zindagi bohat dhokebaaz hai ek umeed deti hai phir sab wapis le leti hai." Ek ansu uski ankh se gira tha aur najane kitne uske andar. "Aap akele to nahi hain....." Woh chota sa haath jisne uske mazboot haath ko aaj kamzor parne se rouka tha. ________ Just a little warning: it's an emotional rollercoaster so buckle up!
Todos os Direitos Reservados
#51
zindagi
WpChevronRight
Junte-se a maior comunidade de histórias do mundoTenha recomendações personalizadas, guarde as suas histórias favoritas na sua biblioteca e comente e vote para expandir a sua comunidade.
Illustration

Talvez você também goste

  • RAYUWAR BADIYYA ✅
  • Abadi Mohabbat ✓
  • Noor al Ain
  • Aaghaaz-e-Mohabbat: The Beginning Of Love
  • Raaz e ishq: prem ki deewangi
  • Have a Little Faith 💌
  • ʀᴀᴀʙᴛᴀ√
  • Synthesis of Scattered Pieces ✔️
  • Tum sirf hamari ho 18+
  • Mehroomi

"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?

Mais detalhes
WpActionLinkDiretrizes de Conteúdo